Da sunan Allah mai rahma mai jin kai, dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah, tsira da amminci su tabbata ga shugabanmu manzon tsira MUHAMMMAD S.A.W.
Zan mika godiya ta ga yanuwa da abokan arziki da suka bani gudummuwa, da kwarin gwiwa akan rubuta wannan littafin nagode Allah yabar zumunci.
Ni din wannan NE littafina na farko Dan Allah Wanda yaga gyara ko nayi wani abu ba daidaiba a jawo hankalina Kuma in sha Allah zan gyara.
Kuma Dan Allah ku rika bani kwarin gwiwa Saboda shi zaisa in kara 'kaimi da jajircewa gurin ganin na faranta maku.
Nagode.
YOU ARE READING
NABILA
رعبHausa novel. Taya Wadda ta mutu zata dawo? Shin ita dince kuwa Kodai fatalwa ce? Taya an binne ta tare dashi Kuma ace ta dawo? Ko dai Yan biyu ne? Anya baiyi gamo ba? Kodai aljanu ke bibiyar rayuwarsa? Ko Kuma tsabar begen da zuciya...