🤡HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Bana manta Alkhairi nku yan group na Littafan Hausa zallah,ina jin dadin comments naku Allah yabar kauna,kusani ana had'e irin tamau tamau dinnan,plss knw that billy galadanchi loves u buhu buhu*
07
Dafe kanta tayi wurin yana mata zogi sosai sosai dinnan, a hankali ta rarrafo ta zauna tana me ambaton Allah abakinta,runtse idon ta tayi hawaye Masu zafi suka Shiga zarya akuncinta....sosai hankalin jawaheer yatashi ganin wayar sister dinta a kashe ta kalli Barr Hilal tace
"Yaa Hilal Nashiga uku na narasa er uwata wlhy itama nasan ya kasheta" hannunta yarike cikin sigar rarrashi
"Jawaheer plss mana kidena wannan tunanin sam bashida amfani,da yardar Allah ba abinda yamata" kura masa ido tayi kamar Baza tayi magana can kuma tace "yaa Mansoor kona bude wayanane na kira Aunty Amal itama naji lafiya nta?" Matsawa yayi ha zauna daf da ita ga rike hannayenta duka biyu yace cikeda tausayi
"Jawaheer dolene sekin daure abubuwan nan zasuje da kyau,idan kika kira Amal kinsan yanda zata dauki maganar ki awa yane? Kokuwa kika sani suna tare ko basa tare? Look here my girl you have to be patient,ki bari zuwa gobe yanzun zai kaiki gidan kanina kameel shine yake da mata ni bayanda za'ayi na ajiyeki agidana ki kwana kin kuma sani baze yiyuba,so ki tashi muje and u pray for your sister's plss" kallonshi kurun tayi ya dakko abinci ba yanda beyiba taki ci seda dakanshi yabata fura shima kadan tasha... Khairiyyah na zaune kan gadon tana rera kukanta a hankali Mansoor yashigo dakin Kallonta yayi yace "ke khairiyyah biyoni parlor zamuyi magana" ko dagowa batayi ta kalleshi Ba balanta tayi niyyan tashi a tsawace yace "Dan ubanki bakyaji ina magana ne ko senazo na babbalaki a wurin?" Mikewa tayi cikeda azaba tabi bayanshi tana numfarfashi sama sama,a warka cecen parlor dabata isa tace wai akwai abinda babu acikiba na jin dadin rayuwa suka Shiga zama sukayi dukkansu ya daura kafa daya saman daya yace cikin daga murya "Inna Mariya" Sega wata mata nan tashigo shekarunta bazasu wuce shekara Talatin da biyar zuwa da takwas ba tazo jiki na bari tace "Gani yallabai" nuna khairiyyah yayi da d'an yatsa "wannan yarinyar itace matar nan gidan abata dukkanin abinda take buqata kuma ta huta da kyau idan tanaso tayi yawo ku zaga da ita da kanku dan guduwa dai nasan ko ke dakanki kinsan ba hanyar gudu wa a gidannan shekarunki uku dabwatanni kin kasa gane hanyar fita acikin gidannan balantana ita so shine kawai zaki iya tafiya ko" mikewa tayi tana godiya sekace wacce aka aikawa saqon Shiga aljanna abin da ya matukar baiwa khairiyyah mamaki,Kallonta yayi yana lashe leb'e yace ke muje cin" ba musu tabi bayanshi da karfin tsiya ya tuge yar rigar dake jikinta yace "kwanta" magiya tashiga yi masa "yaa Mansoor dan manzan Allah Kayi hakuri" wani mahaukacin mari ya wanketa dashi ya saka hannunshi ya turata kan gadon da karfin tsiya Nonuwanta ya cafka yafara murza da karfin tuwo kamar wani mayunwacin zaki,sosai takejin zafi sai kuka take tana yarfe hannayenta, dagowa yayi ya koma wanketa da mari yace cikeda tsawa "Jaka zakimun shiru Kokuwa keda kike matsayin gawa kukan me kike gobe ma idan ance kiyiwa wani label ki sake,naso nabiki cikin sauqi amma wlhy yanzu kam daki kamun label kuma na sani Wlhy sena baki wahala sekin raina kanki" gashinta daya ke baje ya damko da karfin ya tasheta zaune gashi tsirara sauka yayi daga kan gadon ya zaunar da ita abakin gadon, tana ganin katotuwar abarsa ta kwallah wata uwar kara ta runtse idonta mari yasake sharara mata,fuskarta har tayi jajir kasancewar ita fatar ta irinta Amal ce fara kal bazakace twins bane itada jawaheer dukkuwa dayake suna tsananin kamani kurun dai khairiyyah tafita kyau ne sosai ita kuwa jawaheer tafita diri sosai sosai...."Bude bakinki zakiyi ki tsotsa yanda tsotson alawa kika kiyi wlhy a darennan zan yankaki" tana kuka ta hangame baki,mugun ya riqa turza masa ita abaki har sanda ta kwarara masa amai,sannan ga azabar daya bata dazu ya kuma haye ta ya rika turza mata abar ba tausayi ba tausa yawa tun tana ihun azaba harta some awurin sanda yagama biyan bukatar sa da ita Kusan sau biyar sannan ya ebo ruwa ya kwarara mata ta farka a firgice shikuwa ya bar mata daki wannan matar ya sama yace da ita "yarinyar can taji rauni sosai ki mata yanda kika saba" jiki na rawa ta ansa da "to" tawuce d'akin,a kwance tazo ta sameta tanata sharbar kuka ta tallafo kanta tace cikeda tausayi "sannu yarnan Allah ya baki lapia kiyi hakuri kuma kiyita adua Allah shine ze zame miki gata,tun dazu nake jiyo ihun ki,sabida haka na hada miki ruwan baga ruwa da gishiri tashi muje can sashin na gasa ki" batayi magana ba bata kuma koda motsa ba kasancewar sam bazata iya tashiba,da kanta ta dagata sukaje can din se kwallah ihu takeyi sabida azaba".....
Koda Mansoor yadawo gida shi kadai Amal bata kawo komai a rantaba se kallonshi tayi tace "Honey yadai ina khairiyyah ga jawaheer ma haryau shiru" dan Kallonta yayi yagano batasan komai ba yace "Jawaheer fa sam bataje gidan Umma ba khairiyyah nabawa kudin adaidaita ta wuce gidan momy acan zata kwana,wai kina nufin bata dawo nan ba?" Mamakine ya kamata itama "Aikam dai bata dawo ba Allah dai yasaka lapia danfa nayita neman layinta a rufe" kallon mamaki yamata dan harga Allah yazata kanwar tata ta dawo gida yace "inko Hakane da matsala sabida bata saba yin hakan ba dole ne mu saka cigiya,a haka dai yata kwantar mata da hankali,yafice akan zeje nemanta tunda ba wanda ta sani a Kano,hankalin shi yabashi da babbar matsala kasancewar sam be aminta da takun yaranba gani yake tamkar sunsan wani muhimmin abu. Har washe garin suna ba yaran ba labarin su seda yan gidansu Mansur sukazo taji cewar khairiyyah ma bata nan,tasa Mansur tayi agaba ta saka masa kuka shikuwa ya ha bambami
" wlhy ba damuwa na aciki tayaya ma za'ayi gudu sannan ace sun b'ata on purpose suka shirya abinsu sabida haka ba wacce zan nema a cikin su,sun girma su ai sunsan inda sukaje,dan raini se suka kashe wayoyin su wlhy Kunyi kadan Kici zarafina" haka dai har yamma kowa ya watse hankalin Amal duk a tashe.
Jawaheer sam bata runtsa ba ido biyu ta kwana tana tunanin yan uwanta,washe gari jiki ba kwari ta tashi tayiwa me gidan shara da mopping dayan goge2,koda 7 tayi harta kammala taje taga tulin wanke wanke aranta tace matar nan tacika kazanta,haka ta wanke su tas ganin wuta ga kuma burner ya sanya ta bude show case data gani a parlor ta turarukan wuta dana tsinke ta harbawa gidan koda 8 ya buga an wuce wurin gidan hauwan kameel se tashin kanshi yakeyi,da sauri kameel yafito zashi office mamakine yakamashi jin wannan uban kanshin Ba shiri ya koma dakin Hauwa ya tarar tana bacci a ranshi yace inaga wannan bakuwar ce ta tsaftace gidan,batare daya bukaci ganin taba ya wuce kai tsaye office... Kurawa Barr Hilal ido tayi cikeda rausayar dakai tace "yaa Hilal dan manzan Allah kamun izini na kirawo Adda Amal naji ko khairiyyah ta koma gida,ka tausaya mun wlhy zuci yana tamkar tafaso kirjina tafito" dan shiru yayi yana nazari sannan batare da yayi magana ba ya zaro wayarta ga kunna,ya lalubo number dib Amal ya mata text kamar haka "Adda Amal idan kin ga wannan text karki sanar da kowa namiki msg har yaa Mansur ma,da akwai babban al'amari danakesan sanar miki,ki yarda dani bazan miki karyaba,nasan yaa Mansur duk dare yana fita idan ya fita ki kirani zan jiraki". Tana ganin messages din taji wani sanyi aranta,taja bakinta ta tsuke gum.
Cikin dare,misalin karfe daya da yan mintota Mansur ya fita adakin zuwa inda ya saba zuwa....ita kuwa takira jawaheer, batare da bata lokaci ba jawaheer tafara bata labarin har wanda Barr Hilal ya sanar mata takara da cewar " Lallai ne Adda Amal ki nemi hanyar guduwa dakeda jaririn ki,amma karki kuskura ki nuna masa wani abin a fuskar ki,domin kuwa dama yana zarginmu......" Murya na rawa Amal tace " Zanyi hakan yanzu goben idan Nafito kiranki zanyi kome? Kuma kina kashe wannan wayar tayaya zan sameki?" "Ki kwantar da hankalinki Adda Amal idan kina wannan tsoron ze fahimci wani abu,sam karki nuna masa komai" "to jawaheer ya zanyi?" "Zan miki message Kedai da number dazamuyi waya da safe kiyi contactin nawa kinji" daganan sukayi sallama.
Washe gari Amal duk a rikice take hankalinta nakan wannan d'akin da jawaheer tace Mansur na Shiga,yana fita ta rufe kofar gidan ta parlor data baya,ta shinfid'e yaronta ta fita tabar d'akin dayan d'akin ta koma ta turashi a hankali ga mamakinta a bude yake,kuma ba komai aciki se tile dake malale a kasan,sauke ajiyar zuciya tayi har zata juya ta hago wardrobe wacce suke makale a gini Kusan guda bakwai,kasa hakuri tayi taje tabude ta farko dauke da adua a bakinta,mahaifin su ta gani rataye a tsaye kud'i Na fita ta kasansa ya kafe idonshi,ba karamin razana tayiba, ta kwallah kara da salati dauke abakin ta,kara murza idonta tayi ta kalla dakyau,wlhy Abba ne ,ta furta cikeda gidima,haka tayita bude wardrobe din tana ganin mutane iri da iri wani wurin ma mata ne su biyu,ko wacce da inda kudi ke fita a jikinta,ta karshen ce taga mahaifiyar su kudi na dallar amurka na fita ta nonuwanta da aka cire,ihu ta kwallah ta bar dakin arazane batama tsaya rufe wardrobe dinba,kwasar danta tayi ta Ebe abubuwan ta Masu muhimman ci ta ta ta zari key na motarta.....Mansur dama koya aka je kusa da dakin ma yakanji ajikinshi balantana an taba wannan wuraren gigice yazo gida musamman dayake yatuna jiya be rufe dakin ba,shigowarsa gidan yayi daidai da ficewarta ita kuma,dama kuma gate din Nashiga ne dana fita,aikam Binta yayi baya gadan gadan,ganinta a birkice kadai ya isa sanar masa taga wani abun...yanda take gudu haka shima yake sharara gudu...
Mom nuaiym ce
![](https://img.wattpad.com/cover/125281139-288-k642526.jpg)