BABI NASHA TARA

1.9K 119 1
                                    

🤡HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡

Billy Galadanchi

HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).

Vote me on wattpad@68billygaladanchi.

Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.

19

Kameel yakira ya waya yace dashi "kameelu ka bar duk abinda kakeyi kasameni agidan Barr Al'ameen dake unguwa uku,akwai babbar matsala" ,be wani tsaya jin ta bakin meke faruwa ba,to kawai yace ya dauke hanya zuwa unguwa ukun cikeda fargaba,koda suka karasa sun ci Sa'a police sun karaso,kwankwasa kofar suka tsayayi dukkansu yayinda Jawaheer ta taso a rude tana kuka tana bude kofar ta fada jikin Hilal

"Nashiga ukuna yaa Hilal wlhy na kasheshi,Allah ne shaida na ba nufi na bane na kasheshi shine yake so ya halla kani" sosai ta bashi tausyi ya rungumeta sosai yace cikin rad'a

"Worry not my princess trust me every thing will be OK" hannunta yaja en sandan suka bi bayansu shame shame suka tadda Ameen acikin jini,amma ga mamakinsu koda suka shiga yana motsi batar da bata lokaciba Hilal yace da police din

"D.P.O plss mufara ta kan lapian sa naga alamun yana motsi" hakan kuwa akayi suka wuce dashi asibiti, dasa hannun police aka karbeshi a emergency aka bashi tai makon gaggawa, binciken nasu ya nuna zubar jinin dayayi dayawa ne ya bugadda shi bawai dan raunin me girma bane,jini aka kara masa na wuni d'aya sa'anan aka sallame sa,kai tsaye station aka wuce dashi yayinda Jawaheer ma taje domin a dauki nata statement din dukkanin gayyunta dasu Hilal suna wurin har Auwal ma yazo dama yana gari,kallon jawaheer dpo yayi yace

"Kanwata kiji tsoron Allah,ki sanar dani gaskiyan abinda yafaru" kura masa ido tayi na wasu yan dakiku kan tace "Yallabai wannan abin dazan fada idan karya na masa kar Allah ya bani kwanciyar hankali duniya da lahira, Ranar da za'aje wurin dinner dinmu na aure bayan daurin wannan mutumin yace da mijina shine ze kaini gidan sa bayan dinne r har suna Wa juna barkwanci yana ce dashi gauro shikuwa yace ai gauron ma ya iya mota shida kanshi ze kai amaryarsa gidansa da kansa,koda akaje gun dinner dare ya farayi senaji kaina yana masifar saramun,nace da yaa Hilal ya kaini gida kaina namun ciwo yace na dan kara hakuri ya sallami baki,sanin danayi cewar tabbas baze kaini dinba ya sanya na kakaci idonsa na bi Al'ameen danaga ze fita waje,nace dashi dan Allah ya kaini gidan Adda Amal kainane yake saramun idan yaso in an gama seya dakko ni Aje kai amaryar,budar bakinsa se cewa yayi dani

" Kibari na kaiki gidana dukda yake Matana ta nan idan kikaje gidanku wani abin ya sameki ke kadai bazanji dadiba,kinsan ba wani security kuma wannan mugun kyas yake jira" se nace dashi wane unguwa ne? " yace "unguwa uku" ganin yayi nisa nace dashi yakaini gidan mamie seya labe cewa daga can zuwa unguwar daza'a kaini yafi kusa.....banji dadi ba ko kadan na masa shiru gani nayi yakira wani awaya segashi mutumin ya fito yace dashi,ka kaita gidana na unguwa uku" ya bashi keyi muna isa na shige ciki,ina kwanta wa bacci yayi awon gaba dani sabida gajiya, can cikin dare naji ana shinshinata koda na duba wazan gani Al'ameen na kwallah kara mukayi ta kokawa Allah ne kadai ya tseratar dani ina al'ada da wlhy halkakani zeyi....daga rannan kullum seyazo se Allah ya saka amasa emergency call ko wani abu rokon duniyar nan na masa amma a Banza wai seya biya bukatar sa dani ze kaiwa Hilal saura shi arayuwa kullum shine gaba dashi waye waye,ai shine ya zugashi ya auri cousin dinsa gatanan abushe jiya I yau waye waye,jiya kuma daya zomin naga da gaske yake shine nakusan yi masa lahani,fa wayansa nayi amfani na kira yaa Hilal " shiru kowa yayi yana mamakin wannan abin mamakin cin amana da ranar Allah, akace da Ameen kaiku wa me zaka ce,sunne kanshi yayi yana sharar kwallah yace

"Dukkanin abinda ta fada ba kari ba ragi acikinsa amma wlhy sharri shaidanne don Allah kumun aikin gafara" kasa magana Hilal seda dpo yace

"Barr Al'ameen kasan hukuncin rape kuwa? Kana da iliminka zaka kidnapping matar aure harda yunkurin raping nata lallai mun manna ka ga kotu mun gama" da sauri Hilal ya tare dpo,yace bayason reputation na friend dinshi ya lalace tunda har Allah ya kare abin be faruba kuma yayi confessing dan Allah abar zancen kurun a rubuta amasa tsakani da matarsa,hakan kuwa akayi take aka rubuta kowa yasanya hannu,sanda suka fito sannan Hilal ya dafa kafadarsa yace cikeda qunan rai

"Dan uwa banji dadiba sam wannan mugun abin daka aikata agareni,ko wa kakeso nakuma yadda dashi arayuwa daga yanzu? Baka kyautawa kanka ba Al'ameen ko kadan Wlhy kuma ka bani kunya sosai,ina rokon Allah ya shiryar dakai kuma ko kadan karka zata wannan ze taba zumuncin mu ko kadan nasani duk girman abinda kakeso awurina karkaje gidana" yana gama fadar haka yayi gaba abinshi.....

*Bayan kwana uku*

Ranar aka shirya aka kai amare gidajen mazansu,Hauwa kuwa tamkar tayi hauka don kishi, adakin Jawaheer....

Dun kule take acikin mayafi sai zuba kamshi take dama gashi amaryar tasha gyara,zuwa yayi ya zauna kusa da ita yace

"My wife yada lullubi haka muje muyi alwalah mu godewa Allah da wannan ranar me muhimmanci" batare da musu ba ta suka gabatar da sallah suka yi adu'a yayi mata tambayoyi akan addi ninta inda bata sani ya sanar mata daga nan yace "kirage kayan jikinki mu kwanta my juju blacky" Murmushi tamasa tace inajin yunwa my ango" dariya yayi yace
."namanta sam ga gasa shiyar kaza nan da youghut ba musu ta ware cikinta taci.....ficewa yayi daga d'akin gaba daya yayinda a wawtarta ita kadai zata kwana taje ta tura kofar dakin ta sauya kaa zuwa wata lallausan rigar bacci kalar ruwan Zuma ,ba kadan rigar ta bayyanar da kyakyawan dirinta ba,a gaban mirror ta tsaya ta warware gashinta dayasha yara se sheqi yake har gadon baya hannu ta sanya tana tufkeshi bata masan da zuwan Hilal domin kuwa ko karar kofan bataji ba,ta mirror ta hango shi ya kura mata ido,da sauri tajuyo ta na kame kame ga dukiyar fulaninta a tsatsaye niples nata sun bayyana karara takowa yayi yazo gaban ta,kunya ce ta sanyata saukar da kwayar idonta a kasa,hannunshi ya sanya ya dago habarta cikeda zolaya yace

"Blacky yadai? Yau kuma ina tsiwar take?" Kara sauke kwatar idonta tayi cikeda kunya tace

"Yaa Hilal zan saka hijab nawa plss" rungumeta yayi gaba daya jikinshi yace

"Ai ba zancen hijab zuwa nayi mu kwanta tare" zare idonta tayi waje zatayi magana ya dagota ya manna bakinsa da nata tun tana yunkurin kwace kanta har tayi laushi saketa yayi ta zauna bakin gadon cikeda kunya sannan yaje ya kashe musu fitila ya dawo ya kwantar da ita shima kuma ya kwanta a bayanta,ya rungumeta Kai hannunshi yayi akan dukiyar fulaninta da sukabjima suna tsokale masa ido ya murza a hankali,wani yanayi taji ya ziyarceta dabata taba sanin dashiba a duniya,tun tana tire masa hannu harta hakura dominbkuwa tafara jin shock...wasanni yashiga yi mata Masu tattare da saqonni Masu rikitarwa,sanda yagama jagalgala ta sannan ya sharara mata batare daya bukaci tarawa da itaba a wannan daren....

Khairiyyah kuwa tare sukaci abinci dabmijinta daga nan sukayi sallah suka zauna kallon kallo,shine da kanshi yaciro mata rigar bacci yace ta sanya,kallonshi tayi tace cikeda shagwaba

"Yaa kameel agaban na'a zan saka kaya,nika tai naka dakin mana" Murmushi yayi yazo yashiga damben ebe kayan jikinta,sai kwasar dariya sukeyi Hauwa kuwa tana nan tana musu label...daga wannan wasan koda kameel ya samu ya raba khairiyyah da kayan jikinta be tsaya saka mata rigar bacci ba,ya zare da wasaninsa ahaka ya bukaci hakkinsa,kuka sosai khairiyyah ta saka na farko dai tana tunanin wahalar datash tasan abin akwai zafi nabbiyu kuma tana jin kunyar mijinta ze sameta a fanko matsayinta na wacce bata taba yin aure ba,ganinfa da gaske kameel keyi yasanya tasa masa kuka,"yaa kameel dan Allah kamun rai wlhy da zafi,dan Annabi karkace zakamun wannan abin" kuka sosai ta saka amma bebi tabkanta ba haka ya biya bukatar sa da ni'imomin jikin matar sa khairiyyah, albarka yashiga zabga mata kasancewar ta bashi gamsuwar da ba wata mace data taba bashi makamanciyar wannan yasani khairiyyah me Gardi ce kuma tayi mata zarrah......washe gari

"Koda suka tashi tare sukayi wanka suka fito lokacin karfe tara ta gota...a parlor suka tadda hauwa,tsaki taja tace
." aikin Banza aikin wofi anje yawon ta zubar anyi cikin Shege har an haife shine za'a zo ana wa miji iyayi,wai da zafi idan mutum ya haihu ai ko tabarya aka saka masa yayiwa mutane salama" sosai maganganu Hauwa suka daki kirjin khairiyyah da gudu ta koma dakin tana sharar kwallah, bata masan muguntar data kawota part dintabba,shi kanshi kameel yaji matukar takaici da kunyar wannan abin da tacewa mafi soyuwa agareshi,wanka mata mari yayi tayi waje da gudu zuwa nata bangaren,laifinsane dabai rufe part din ba....

Amal na zaune tana baiwa danta friso aka kwakwasa kofar parlor dinta,mikewa tayi taje ta bude,wazata gani ba Mansur ba kantayi wani yunkurin ya danno cikin parlor din gaba daya...

Mom Nuaiym

Hanjin Jimina...akwai Naci Akwai Na ZubarwaHikayelerin yaşadığı yer. Şimdi keşfedin