BABI NA ASHIRIN

1.9K 138 3
                                    

🤡HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡

Billy Galadanchi

HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).

Vote me on wattpad@68billygaladanchi.

Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.

*karkuga page dan tsurut kuga laifina,ku tuhumi Ummie Aisha,bana gajiya da karanta wani haske,zallar soyayya nake wa Mlm jabir duk sanda ta motsa Sena karanta wani haske......*

20

Batare da yayi magana ba yaje ya dauki yaronshi dake kwance yana sharar baccin shi cikeda kwanciyar hankali,sosai ya rungume yaron a kirjinshi ya dago ya manna masa Sumba sannan ya saka kuka me sauti kadan,tsayawa kurun Amal tana kallonshi, sanda me isarsa sannan ya nemi wuri ya zauna ya kurawa yaron ido cikeda kauna,cikin kunan rai ya furta

"Mahaifina ya cutar dani,amma Muhammad na maka alkawarin bazan taba cutar dakai ba,zan kula dakai fiye da yanda zan kula da kaina,zan kareka fiyeta da yanda kaina,zan hanaka shiga wahala daidai gwargwadon iyawata indai muddin ina numfashi bazan taba daina turaka kashashen duniya kana nemo ilimin addi niba,ka gafarceni Muhammad kai ne fitilar rayuwata Kaine farin Cikina Kaine komai nawa" jikin Amal ne yayi matukar yi sanyi,ta dawo ta zauna ta fuskanceshi tace

"Yaa Mansur lapia nka kuwa?" Kallonta yayi da rinannun jajayen ida nunshi ya kwantar da yaron ya zo daf da ita ya durkusa asaman kneels nashi ya kama hannayenta duka biyu yace

"Amal ki dubi girman Allah mahaliccinmu,ki tausayawa maraicina,ki duba duk dinbin mutanen dana hallaka bansamu daman neman gafarar su ba seke ki taimaka koda da yafi yarki ne na samu na rage,dan Allah ki gafarceni ki yafemun laifin dana aikata agareki keda yan uwanki" wahaye takeyi sosai sanda tace

"Wlhy Mansur tun sanda naji komai ba laifin ka bane na jima da yafe maka duniya da lahira,Allah ya yafe mana baki daya" sosai yayi murna anan yazube yanata kuka batayi yunkurin hanashi ba seda dan kanshi ya mike tsaye yace

"Alfarma ta biyu my Amal shine taimakona dazakiyi na rika zuwa ina duba Muhammad" murmushin ta kayataccen ta masa tace

"Yaa Mansur Kaine kake da haqqin Muhammad ni ban isa namaka shamaki ga zuwa wurin tilon danka ba, kazo duk iyakar iyawarka kazo wlhy yaa Mansur" sosai yaji dadin maganar ta ha zaro rafar dubu dari guda biyu ya ajiye a gefen sa yace

"Asiyawa Muhammad Pampers" kallon kudin tayi,tamkar yasan me take ayyanawa yace

"Wayannan kudaden riga ce daga cikin gidan mai guda biyu danake dasu,se kuma kamfanin da Babana yabani kyauta kuma bincike ya nuna cewa ba haramci acin kudaden ba haram bane ,kasancewar ba na jini bane,hasalima komai dana mallaka da kudin jini yayi disappear hatta gidanjen mirror guda biyu duk sun rushe so kici daga halal dina for the first time my Amal" kallonshi tayi tace

"Nagode yaa Mansur Allah ga kara kareka ya tseratar dakai daga dukkanin wani abin ki" Kallonta yayi Sosa yayi Murmushi har ranshi yaji dadin adu'ar data masa

"Nagode my Amal" ahaka ya fice ita kuwa dama tana facing financial crisis tun bayan auren su khairiyyah, gashi bata wani business har tana shirin siyarda gwala gwalanta taja jari......

Jawaheer da kanta tashiga kitchen ta hada musu breakfast me kyau, Irish ta soya da plantain gabbage tayi source na zallar Hanta da soya chilli egg,ta hada hot coffee ta shirya nasu akan table,sannan ta hada nasu khairiyyah a basket ta nufi sashin su......lokacin kameel harya kama hanyar dakin khairiyyah sai kuma yabi bayan Hauwa,da sallamarta ta shiga amma ba wanda ya ansata,ganin fa ta jima a tsaye kuma ta hango kameel ya fita ga sanya ta kutsa kanta acikin dakin sautin kukan khairiyyah tafara ji a hankali,shigewa tayi ciki adaidai lokacin da kameel ya dawo seya tsaya ta waje,dagota tayi ta matsa mata aka seta sanar mata me takewa kuka,share kwallar ta tayi tace

"Jawaheer Allah ba komai bane,kawai dai ina bakin cikine akan wulakancin da Mansur yamun,yanzu nazo gidan miji a matsayin buduruwa amma zawara dabata haihu ba ta fini,juju wlhy kunyar yaa kameel nakeji bakiga yanda yake zuba mun albarka koda ya sameni a cikakkiyar budurwa iyakar kenan,har wanka shi yamun banta b'a zaton hakan daga gareshiba,ina matukar kaunar kameel ya daga darajata dukda kasance wata a haka, wlhy zan mutu ina mai vautawa mijina har daukewar numfashi na" hannayenta duka biyu juju ta rike tace da tausasar murya

"Khairiyyah ya kamata ki fahimci Allah tun a duniya yake wani hukuncin,tun a duniya Allah ya saka miki da mafi alkhairin mijin,ki nutsu ki kyauta ta masa,ki sani na fahimci kishiyarki masifaffiyace sabida haka karnaji kona ga kin taba fada ita,kome zatace miki ki saka mata ido munduwa biyu keyin amo" kamo hannunta tayi tace

"Ga breakfast can sanki da gudun girki shine namana gaba daya har yaa kameel" tare suka fito kameel ya wayance yace dasu sannun ku,gaisawa yayi da juju ta fice.....zaman cin abincin sukayi ya kurawa khairiyyah ido yace

"Baby khairii mesa baki sanar da juju abinda Hauwa ta miki ba" kallonshi tayi tace

"Mafi Alkhairi acikin mata Sune wayanda suke boye sirrin gidajen aurensu,beside ba amfanin batawa Hauwa suna awurin juju,zataji ta tsane ta nikuwa nasani bazaka taba samun kwanciyar hankaliba muddin muna fadace fadace,anawa bangaren kuwa nafi bukatar kwanciyar hankalinka da farin cikinka akan nawa ma" zagowa yayi ya sungumeta yaje ya direta akan gado ya sanya hannu ya kwantar da ita rub da ciki ya zuge mata zip,hannunshi yasaka ya balle bra dinta ta baya ya kwanta ya sanya harshe yana sid'e bayan nata cikeda tafiyar tsutsa kasa motsi tayi se dan guntun numfarfashi take sauke wa a hankali,tana kwancen ya zura hannayenshi ta karkashinta ya murzo dukiyar fulaninta yace cikin rada a kunnenta

"My khairii ki nutsu,zan jiyar dake dad'in dabaki taba sanin akwai irinshi a duniya ba,zan sakar miki ni'imomin dake sanya sambatu,zan tabbatar kaina na mantar dake bakaken maganganun da waccen kazamar ta gaya miki,zan nunawa duniya cewa ba a karuwanci na dauko kiba kuma koda karuwanci kikayi nafi sanki fiye da duk wata mace dake taqamar itadin mace ce a doron kasa,my khairii mijinki nason rayuwa ki saki jikinki mu huta cikin kauna" lumshe manya manyan dara daran idanuwanta tayi ta budesu a hankali tana jin wata sabuwar kaunar sa na ratsa sassan jikinta,bakin shi yakai daidai kunnenta ya hura mata iska me dimi,sannan ya gangaro kan wuyanta yasaka harshensa yana lasa tamkar wanda yaga sabuwar Zuma,kasa koda kwakwaran motsi tayi,tai lamo tana receiving dukkanin messages dayake aika mata tako wace kafa ta jikinta......

Jawaheer a kitchen daga ita se wata siririyar rigar baccin dukkanin surorinta a bayyane suke,Heeps dinnan sun baje sun zauna daram tamkar lta ta baiwa kanta su fatar ta baqa se sheqi takeyi,ga manya manyan dukiyar fulaninta kai bakace yar shekara sha shida ce ta mallaki wayannan ababen ba,nisawa Hilal yayi bayan ya gama karewa Jawaheer kallo,yarasa dalilin dayasa ya kasa kusantarta sosai yakejin tausayinta harga Allah gani yakeyi tayi kankanta karya ji mata ciwo....

*Bayan kwana goma sha hudu*l

Mansur ne da Amal da kuma kannenta da mazajensu a parlor dinta amsa gayyatarta sukayi data musu... Mikewa khairiyyah tayi bayan gama jin bayanin Amal nason komawar ta gidan Mansur kasancewar ya nemi yafi yarta kuma yanaso suma su yafe masa,cikin kunan rai tafara magana

"Adda Amal Ashe bakisan darajen iyayenki da yan uwan kiba,ban taba tsammanin rashin hankalinnan ze zo daga wurin kiba ,kirasa wanda zaki aura se wanda ya kashe miki iyaye ya hallakar da kanwarki yaso kashe gudan jininki? Wlhy Adda Amal kika sake kika koma gidan wannan azzalumin bani bake har abada" mikewa Amal tayi a fusace itama ta wanke ta da mari

"Ko Allah daya halicce mu muna masa laifi mu rokesa kuma ya yafe mana,bakida labarin *wani haske* daya sauka akan goodness wannan besanya Mlm jabir malamin addinin ya wofintar da ita ba,kokuma acikin labarin *ruwan kashe gobara* na Ummie Aisha tsabar rashin imani tanabcikin hauka ya mata fyade kuma yabarta da cikin Shege dabatasn uban saba kuma ahaka ta kura daga baya ta zauna kiji,kika sani konima wani haske ne arayuwar Mansur,wlhy baki isaba" a fusace itama tace

"Ban isaba Adda Amal kije mun barki da makashin iyayenki kuma manemin kanwarki" futu tabar parlor din.

Mom Nuaiym.

Hanjin Jimina...akwai Naci Akwai Na ZubarwaDonde viven las historias. Descúbrelo ahora