*👩❤️👨AUREN ZAMANI👩❤️👨*
*WRITTEN BY RUKAYYA IKRA (UMMU SULTAN)*
*WATTPAD@IKRARUKAYYA11*
*DEDICATED TO UMAR ABUBAKAR (DADDY UMAR)*
*SPECIAL GIFT TO*
*KAWATA HINDATU MUSTAPHA🥰🥰🥰*
PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
*SHAFIN NAKU NE YAN KANNE NA, YAN UKUN PROFICIENT*
*UMMU NAJMA*
*NUSY YAR AMANA*
*KHADEEJAHT HYDAR (YOUNG NOVELIST)* *INA ALFAHARI DA KU AKO DA YAUSHE😘😘😘**SHAFI NA ASHIRIN DA BIYAR*
📚🖊....... Inna wuro da taje ganin baby tayi murna sosai ta dauki baby tana marhaba harda cewa ba zata tafi ba zata Dan zauna da masu jego,
tagama ganin baby marym watau ammi tayi ta yabawa da kyanta tana fadin wannan ai itace irin yan matan aljannar da ake fada masu tun suna yara, masha Allah, yar nan tufeta da addu'a sabi da miyago, ko ku habujan babu miyagunne?,
Inga wannan yaron "maza kane momani magarya zanmata addu'ar magarya dan bazan barta haka ba, mu anamu al'adar irin yara masu kyau haka mukan dage masu da neman kariya tunsuna yara, salim yayi dariya sosai, yayi waje ta ina zaya fara neman ganyan magarya, sai ya tuna cikin garding akwai yayi hanzarin zuwa dan bazaya taba musu da inna wuro ba, komi nata na burgeshi
Kaka kuwa yana chan yana faman tadi da dady suna firan rayuwa, sosai dady yake annashiwa danshi kam yasami abokin fira kaka mutum ne mai barkwanci kamar matarsa inna wuro,
"yauwa dannan kaga idan namata, kazo ina wannan ja irin fa' wama yake, kai ni wuroo wallahi wannan zamani yazo da sunan yayi kala kala, "
"Fa'ud ko innah" kozo ku zagaya dani dan naga habuja nikam ai sai kunsa dani da huhari nagansa nasan nazo habuja",
Idonta yayi karaf akan katuwar tv dake manne jikin bangon dakin salma, ai anan aka sake sabon zaman cin dariya kuma, inna wuro tayi ta fadin iya kar kauyancin ta akan wanann tv tace ita dai yau tazo sabuwar rayuwa kilan daganan sai gidan aljanna dan tafara ganin aljanna anan,
Duk wani ragama na kula da Salma ya dawo hannunta sosai take gasa ta tana Mata irin wankan su na tsofaffi hakan Yana yiwa Ammi dadi ya faranta Mata rai sosai girman Kaka na qaruwa a idanun ta,
Ita kuma Nabeela tsantsar soyayya suke shimfidawa da fa'ud Wanda ya kasance 'da wurin yayan dady, tunda aka haife shi ya taso ya fara wayau yaga su Saleem sai ya jone cikin su komi tare suke yinshi Kuma ko Ina tare suke zuwa a haka shaquwa Mai tsanani ya shiga tsakanin su,
Da akayi Transfer ma baban shi zuwa UK sai ya dauke shi suka tafi tare, sai ya kasance saidai suyi waya lokaci zuwa lokaci,
Saida su khairat sukaje karatu can ne suka sake haduwa suka Saba da juna idan zasu zo hutu jefi_jefi sai ya biyo su suzo tare sai ya koma,

YOU ARE READING
Auran zamani
Historical Fictionsoyayya, kiyayya, hargitzi gamida cin amana ga sakarchi, khairat tayi ma rayuwarta illah da zatayi dana sani anan gaba,