65-66

1K 116 18
                                    

Ware idanunsa Mutumin dake tsaye gefen Maimunatu Khalid yay, a hankali ya ɗan lumshe idanunsa ya shiga fesar da iska, kamar a mafarki ya fara jin kansa na juya masa ga wata sarawa da kan ya fara yi masa, ja baya yay sosai yana dafe da kansa gently ya jikin motar tare da jin gina bayansa da jikin motar shiru yay sbd abubuwan da suka fara yi masa yawo a cikin kansa zuwa cikin idanunsa, a hankali kuma ya kifa kansa a jikin motar, Maimunatu da sauri ta fara neman ruwan da zata yayyafawa Moon,ita kanta a firgice take tama rasa mene ya sameta, tunawa da tayi akwai gorar a cikin mota yasa ta nufi motar da sauri, ba'a ɗauki lokaci ba ta dawo hannunta riƙe da gorar ruwa kai tsaye ta ɓalle murfin tare da sheƙawa Moon wata duguwar ajjiyar zuciya ta sauke, cikin motar ya shiga bai tsaya jiran ta ba sbd yadda ya kejin wani iri a cikin brain ɗinsa, da gudu yaja motar ya fice daga cikin makarantar baki ɗaya.
A gigice Moon ta buɗe idanunta dukkan jikinta rawa yake ta shiga dube dube,cikin zafin nama kuma ta miƙe tsaye idanunta har wani juyawa yake sbd medical ɗin ta daya zame daga saman idanunta, ciki ƙarfin hali da murya a sanyaye tace "Where is he? Where is my Dad? Ina Dad ɗina please ki numanin shi" ta ƙare maganar tana riƙe hannun Maimunatu Khalid, mmki ne ya kashe M.k tace "Waye Dad ɗin naki?" Abinka da mai aljanu da kuma rashin lafiyar idanu ta wani kaɗawa M.k idanunta tare da riƙe wuyanta tace "Dad ɗin nawa ne baki sani ba? Bayan yanzu na ganshi dan Allah dan Annabi ki nuna min inda yake shine Rayuwata" abubuwa suka haɗewa m.k ga shaƙar da Moon tai mata ga kuma wata banzar tambaya da Moon ke jifanta dashi, kasa mata amsa tayi sbd riƙon da Moon tai mata bana wasa bane,cikin ƙaramin lokaci Moon ta fita daga cikin hankalinta da alama mutananta ke son kawo mata ziyara a lokacin, few minutes mutane suka ɗan taro a wajan aka shiga kwatar Moon wani ne yace "to ke waye a tsaye tare daku harta ke tambayarsa?" M.k tace "he's my husband to be, he's name is Imam not Aliyou" da ƙarfi Moon tace "wlh ƙarya ne Dad ɗina na gani my King Aliyou Eneye Ahuoyza Deen" sai kuma ta zube a wajan a karo na biyu..Bayan an tashi daga last lecture nasu kai tsaye hostel ɗin data sauka ta nufa, da ƙyar take tafiya idanunta har wani duhu² take gani a cikin su, komai na duniyar ji take yay mata zafi to ko dai ba Dad ɗinta ta gani ba? Ko mafarkin data saba yi da shine yasa ta kejin kmar shi ta gani? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai take ambata harta samu  ta shige cikin bedroom ɗin ta,kai tsaye saman bed ta faɗa tare da jan pillow ta rungome a ƙirjinta a hankali ta saki kuka mai cin rai ita kaɗai ta san zafin da zuciyarta keyi mata, bata jin daɗin duniyar gaba ɗaya ji tayi makarantar ma ta fice mata a rai...Imam kam da ƙyar yake sauke ajjiyar zuciya juyi kawai yake saman bed daya rufe idanunsa sai ya fara ganin wata ƙaramar yarinyar a maƙale a jikinsa tana tsotar yatsarsa, wani lokacin kuma sai yaji kamar ana masa ihu a kunne haka yay ta juyi ya rasa abinda yake masa daɗi... Washegari kamar yadda ta saba bayan ta shirya tsaf cikin riga da zani na Holand ɗin atamfa mai ruwan huda ta ɗauki hijab ta sanya, da ƙyar ta samu tai breakfast kafin ta ɗauki komai nata ta nufi cikin makaranta,tana zuwa m.k na sauka daga cikin motar gabanta taji ya faɗi tuna abinda ya faru jiya yasa tai saurin ɗauke kai domin bata son ƙarayi masa wani kallon da za'a samu matsala, bayan ta gama frist lecture ɗinta ta fito ita ɗaya domin m.k nada abinda zatai can ta samu wani private waje a ƙasan bishiyoyi mai ƙyau ta zauna, wayar hannunta ta fara operating kafin tai darling number Jakadiya, babu jimawa akai answering call ɗin, cikin sanyin murya tace "i want to speak to Abbi" Jakadiyar tace "girman kine princess Allah ya ƙara maki lfy ƴar sarki jikar sarki matar sarki kuma in sha Allah!" Moon ji tayi ranta ya ɗan ɓaci domin bata son wannan abun calmly tayi tace "Ohh! Ya Allah!" Da sauri Jakadiyar tace "afuwa tuba nake,ban ƙarawa" daga ta kashe wayar, not long time wayarta ya fara ƙara a sanyaye tai picking idanunta kuma a lumshe tace "Abbi.." gyara zama Sarki Aliyu Al'amin yay yana sauke numfashi cikin izza da kuma izzar data gama ratsa jikinsa yace "Mamana,yaya karatun?" Tace "Allahamdulillah! Abbi nai missed naka" juya ido yay yana fesar da yace "i also missed my Princess" murmushi tayi iya saman leɓe tace "Dad when za kazo" baya yay tare dasa hannu ya kama hannun Fulani ya shiga murzawa ido suka haɗa ya kashe mata ido ɗaya tare da ɗaga mata gira Murya can ƙasa yace "Ohh Princess rigima har yaushe kika je" ya ƙare maganar yana sauke ajjiyar zuciya, kuka ta sanya masa tace "Abbi I saw my Dad wlh shi na gani amma ace wai sunansa Imam" buɗe ido yay yace "kai! Kaji wani Shirme wato Mamana ba zaki ajjiye abin nan ba, ina jiya kin gayan ƙilan mai kamarsa ne,amma tayaya mutum zai mutu kuma ya dawo,ki ɗauki komai matsayin ƙaddara kuma ai mutuwa ya huce ƙaddara abune daya zama dole,dukkan mai rai mamaci ne, kiyi masa addu'a kawai!" Kasa cewa komai tayi sai kashe wayar da tayi ta shiga rera kuka ita ɗaya, haka ta ƙare hunin ranar a makaranta ranta babu daɗi,a jere suka fito ita da m.k suna mgna ƙasa² ita dai Moon jinta kawai take domin bata fahimtar komai dan gane da zan can da m.k (Maimunatu Khalid)a tsaye suka samu Imam sanye da Maroon ɗin yadi mai manyan zane, kansa babu hula sai ƙwantaccen gashin kansa wanda ya sha saloon yay kyau an ɗaure masa da ribbon daga ƙasa, hannunsa riƙe da waya yana operating ɗinta, tsayawa Moon tayi hakan yasa m.k tace "muje mana,ai hostel ɗin da tafiya sai mu sauke ki a hanya mu huce" girgiza kai Moon tayi tace "A'a jeki kawai" ɓata fuska m.k tayi tace "please Kinga ruwa za'ai fa" ganin ta kurar da take mata yasa tace "ok" gaba sukai Moon ta zauna baya m.k ta shiga gaba, ba tare daya kallesu gaba ɗayansu ba ya nufi side ɗin driver yana zuwa yaywa motar key tare dayin reverse ya jata da gudu, idanunsa ya ɗaga a hankali cikin Sa'a ya sauke su a kanta ta cikin mirror'n dake maƙale a jikin motar, saurin runtsa idanunsa yay tare da riƙe kansa ya shiga faɗin "Yasubuhanallah!" Fesar da iska daga cikin bakinsa yay a hankali kuma ya ƙara ɗaga idanunsa a wannan karan idanunsu ne ya harɗe waje guda, lokaci ɗaya kuma zuciyoyinsu suka fara harbawa da sauri,a tare dukkan su suka miƙa hannu zuwa saitin zuciyarsu suna sauraran yadda take bugawa kamar zata faso ƙirjinsu tayo waje, ɗauke idanunsa yay tare da kallon gefen m.k kaɗan ƙaramin tsaki yaja murya can ƙasa yace "where is your glass Dolly?" Da sauri Moon ta runtsa idanunta sbd sunan Dolly daya ambata, har gaban abada ba zata taɓa mantawa da wannan sunan ba, babu wanda ya ƙara mgn har yay parking da ɗan zafin nama kuma ya fito daga inda yake zuwa side ɗin baya, hannu yasa ya buɗe mata jiki a sanyaye ta fito idanunta a kansa yama za'ai ace wannan ba shine Dad ɗinta ba,idan har bashi ba ne meyasa take jin bugun zuciyarta na ƙaruwa a duk sanda ta ganshi, bata ankara ba taji hannunsa a saman fuskarta ya zare glasa ɗin dake idanunta take fararen eye balls ɗinta suka bai yana wanda suka ɗan juye kaɗan, kallon kallo suka shiga aika wa junansu lokaci ɗaya kuma hawaye ya wanke fuskar Moon ta sauri ta ƙanƙamesa tana faɗin.

*SIRRIN MU today promo #300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ƴan Niger suyi mgn ta nan 84506476 littafin nada banne tabbas ki zama classes woman wacce ta huce kayan sata wannan promo ɗin iya gobe zai tsaya*

"I knew you zaka dawo gareni nasan kai ne Dad ɗina dan Allah kace kai ne Aliyou Eneye Ahuoyza Deen ba Imam Khalid ba, Dad please" ware idanunsa kawai yay yama rasa mene zaice mata gaba ɗaya baya fahimtar abinda take ce masa, wacece ita ma?? Waye kuma Dad ɗinta? Tayaya zai zama wani Aliyou bayan yasan shi Imam yake, lumshe idanunsa yay haka nan ya samu kansa da jin zafi a ransa sosai yake jin kukanta yana taɓa masa zuciya,baya yay zai shige mota tayi saurin riƙe masa hannu tana faɗin "Noo! No please Dad please come back to me,am your wife your Lolly look at me your Dolly, dan Allah kada ka tafi zan mutu" da sauri yasa hannu ya dafe kansa ganin yadda duniyar take juya masa ga wani sauti dake masa yawo a kunne, duk wannan abun da suke m.k bata san komai ba tana cikin mota ta sanya airpies a kunanta, da sauri da sauri ya shiga fesar da numfashi ganin zai shige mota ya barta tsaye a wajan yasa da sauri ta riƙe yatsarsa wacce ta saba sha bata tsaya jiran komai ba ta tura yatsarsa a cikin bakinta...

Show some love pay my book🥰🤙🏽

MOONWhere stories live. Discover now