chapter 60

91 4 0
                                        

*DESTINY LOVE*

          Daga alƙalamin

              *Oumyasmeen*

Watt pad @Aminaoumyasmeen

Arewabooke@oumyasmeen

          

             Perfectly pen's ✊

KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊

Duk meson ci gaba ya shiga link ɗin nan ku yi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora ku danna min VOTE ngd

Episode 60

A hankali wanda yafi kowa sata ya lallaɓo ya ɗauke ni washe gari ana ɗora mata tallah guna tazo haka rayuwa ta cigaba da gudana tun tana jin tsorona har ta dena kwasam

                       sai ga cikina a jikin ta nan fa ta shiga tashin hankali ta sanadin haka mahaifiyar ta ta kore ta gida na kama mata mu ka ci gaba da aikata masha'ar mu cikin dake jikinta tuni na bata magani ya zube

Ganin tana sha'awar karatu na kaita makaranta amma fa da biyu na kai ta tagged ɗina shine yar da za'ai ta sami kusan ci da lion kin san fa mun daɗe muna farautar sa da yake shegen me wayone ko wacce gada muka samai sai ya tsallake ta

                             duk a cikin tagged ɗin nane nasa ta ta zama ƙawar safna tana gama karatu da yake uban gidan lion shine me gidan radiyo ya ɗauke ta aiki amma na manufa mun gama tsara duk yarda za ai amma shegiyar yarinyar nan ta wargaza shirin mu

abin da na fuskanta bani kaɗai bahijjah
kewa aiki ba sannan ta kamu da son lion mutumin da natsana sama da mutuwata....abin da ya ƙara dagan hankali shi ne saboda ya saki jiki da ita tare ake tura su aiki sun saba har tana koƙarin bayyana masa sirrrin mu nida former governor da sauran ta wagar mu

Murmushi ya saki yace

"Lion yana da taurin kai former governor yana da gidan saida jarirai da manyan mutane to agarin binciken sa ya gani da yake shi uban iyane dan bin kwaukwafi ne sai ya je ya gano wa idonsa yayi mana tirere a gidan Radio

                              uban gidan sa Sanusi ya hanashi suka zagaye zasu je su fito da su sukuma faɗawa al'umma wane shi...na tura yarana

                               kash akai rashin sa'a ya gudu ita kuma da hannuna nasa kibur na shaƙeta har sai da ta mutu ashe ya laɓe da gowar da zanyi sai naga yana ɗaukar video kafin in ankare ya jefamin dutsai a idona har gwayar idona ta fashe idon ya tsiyaye

Ajiyar zuciya ta saki tace

"Ina mahaifiyar bahijjah...?,

Dariya yayi yace

"Au na manta in faɗa miki ta je ta bata haƙuri har ta haƙura bayan duk wata lalacewa da bahijjah tayi da sa hannun ta tana da kwaɗayi ta nan bahijjah take siyeta..,

DESTINY LOVEKde žijí příběhy. Začni objevovat