Part 17

584 27 0
                                    

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

        *MATAR UBA*

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀




*By Miss_ayusha*




*🌈Kainuwa writers asso🤝*





          *3⃣5⃣&3⃣6⃣*



Kusan ta ya matso kanta ta dafa "haba Habibaty kukan ya isa hakan nan mana yau ranar farin ciki ne ba kuka ba ko kin manta abinda kike buri kenan kin zama Matar Dr yau gashi Allah ya nuna miki ranar so maza dena kukan kinji" jikin ta ya jawo nan ya rungumeta lallashin ta ya shiga yi sai ajiyar zuciya take kamar yarinya da haka ya samu tayi shiru ya janye jikin shi.

"Habibaty yanzu tashi zakiyi muje muyi alwala muyi sallah dan mu godema ubangiji daya cika mana burin mu" to kawai tace sannan ta nufa toilet shima d'ayan d'akin yayi domin yin alwala kafin ya dawo har Heedaya ta fito shigowan shi keda wuya yasata tashi nan ya jasu sallah har suka idar addu'oi sosai yayi musu tare da dafa kanta haka suka shafa.

"Habibaty tashi muje" ba musu ta bishi suka fita hakan ya tabbatar mata da wurin kausar zasuje" tana wannan tunanin taga sun shiga hannun su na hade da sallama a bakin su sarauniyar taku na kan kujera ta hade daya kan daya fuska a bace ta amsa sallamar.

Wurin zama ya nuna ma Heedaya nan kuwa ta zauna.

"Kausar ina son magana daku gabadaya"

" yo bagani ba ai sae ka fad'a me ke tafe dake"

"Firstly Kausar ga Heedaya nan abokiyar zaman ki kuma kanwar ki dan Allah ina rokon wannan alfarmar daku zauna lafiya babu wani tashin hankali ,kinga kece babba so idan kikayi respecting kanki itama zatayi respecting naki ,ke kuma Heedaya wannan a matsayin yayarki take dan Allah banason wani tashin hankali da fitina pls nake rokon ku"

"Habibi Insha Allah ta wuri na bazaka samu wata matsala ba karka wani damu"

" aikin banza da wofi yo idan kagama fadan abinda ya kawo ka kwa iya fita zan rufe kofa na"

"Kallonta kawai Heedaya tayi ta girgiza kai" hannunta Amir ya kama tare da yima Kausar sai da safe wanda ko ta kansu bata biba sukayi gaba abinsu nan taja kofarta ta rufe.

Sun koma b'angaran Heedaya yadda Amir ya dauko abubuwan daya shigo musu dashi da kanshi yaje kitchen ya dauko cup ya dawo cikin d'akin nan dai ya zuba musu.

"Habibaty matso kici"

"Ni na koshi"

Jawota jikin shi yayi wanda duk ta gama tsorata da kanshi ya shiga bata har ta ture sannan yaci shima ya koshi sauran ya dauke ya kai kitchen sannan ya dawo.

"Habibaty kije kiyi wanka ko sabida kiji dadin jikin ki" kai ta gyada masa sannan shima ya fita.

Toilet ta fada yanda taje tayi wanka ta tsaftace jikin ta tas sannan ta fito turarukan da Addan ta ta shafe jikin ta dashi kafin ta fesa sauran nan fa d'akin ya shiga bada wani kamshi harta kayan wanda Addan ta ta fitar mata ta saka amma ina gani take wallahi bazata iya tsayawa Amir ya ganta a haka ba shiyasa ta dau hijabi ta saka dogowar riga ce wanda bata karasa gwiwaba ma gashi duk komai na jikin ta yana nunawa inama zata iya zama da wannan rigar nan kuwa ta haye gado tai kwanciyar ta.

Bata dade da kwanciya ba sai ga ogan naku ya shigo shima yana barbda kamshi kofar ya rufe yabi gadon shima ya kwanta "Habibaty shiru ba amsa"

"Nasan kina jina sarai kikayi banza dani" itako fannin Heedaya kirjinta kaman ana dukan lugude nan da nan Amir ya jawota jikin shi ba b'ata lokaci ya zare hijabin jikin ta wai nan fa yarasa ma me zaiyi daya shinshinan jikinta tundaga sama har kasa kafin kace me kissing dinta ya fara ta ko ina jin abin nashi ya fara yawa yasa Heedaya fara kuka baimasan me takeyi ba a haka ya samu ya rabata da kayan jikin ta in takai ta muku dai ranar Amir ya miyar da Heedaya babbar mace.

Ganin Amir nayi sunkuceta sai toilet da idanta da ko budewa batayi sun kunbura tsabar taci kuka harta gaji da kanshi ya gasata da kyau wanka ma shi ya mata ya kuma barta ta karasa sauran fitowa yayi ya gyara gadon tsaf sannan yaje yayi wanka har ya dawo Heedaya fito ba da kanshi ya nadota a towel sannan suka fito sai gado matse ta gam yayi kamar wacce za'a kwace mata shi ya nannadeta a jikin shi.

"Habibaty Allah ya miki albarka kinji" kai kawai ta gyada masa nan da nan bacci ya dauke su basu suka farka ba sai asuba hakan ma shiya fara tashi sannan ya tashe ta jansu sallah yayi saida sukayi addu'a sosai sannan suka koma bacci nauyayan bacci ne yayi gaba dasu wanda basu suka tashi ba sai kusan 10 shima wannan sanadin abincin da aka kawo ne ya tashiAmir haka suka shiga sukayo wanka atamfar ta ta saka dinkin dogowar riga wanda yayi ainihin fitar da shape dinta batayi wani havy makeup ba amma hakan bai hana ta kyau ba shima gogan naku shirin shi tsaf yayi cikin riga da wando sai kamshi yake barbadawa a haka suka tafi wurin karyawa.

"Habibtynerh gaskiya ke ragowace"

" oh hakama zakace? "

"Sosai ma bayan duka cizo mitsini da kikai tamin jiya so ya baki mutu ba"

"A'a kam kaika kanka kasan abinda kai ta fad'a ai"

"To ai ke dince kinfi zuma dadi kinji ki kuwa".

"Nikam ya isheni haka muci sai muje na gaida Antyna ko"

Haka suka ciyar da junan su har suka koshe kwanukan ma tare suka wanke sannan sukayi part din Kausar wanda itama ta hade cikin riga da skirt dinta sai baza kamshi take suna makale a jikin juna suka shigo.

Ko kallan gefen su batayi ba bare tasan akwai mutane a wurin

"Antynah ina kwana"

"Daban kwana ba zaki ganni"

"Allah ya baki hakuri" da haka Heedaya taja bakinta tayi shiru" shi drama tasan ba gaishe shi zatayi ba dan Heedaya ta matsa shiyasa ya yarda suka zo haka ko suka juya suka bar mata d'akin.

Gidan duk Amir ya zagaya da ita daga karshe suka koma cikin parlo tana zaune ta daura kanta a cinyar shi shiko hannun shi na cikin rigar ta sukaji sallama ai da sauri Heedaya ta tashi su Munnira ta gani batasan sadda ta saki wani uban ihu ta rungume su ba sai murna gaishe sa sukayi nan shi kuma yayi daki.

"Ke Heedaya kingan ki kuwa" fad'ar Jalila

"Kai kun ganku banasan sharri wallahi"

"Ina kukan yake har ya kare kenan" duka ta kaiwa Munnira a baya nan kuma taji Amir yana kiran ta

"Shi kinyi bakin ma bazai barki bane"

"Ke bansan iskanci fa" da gaggawa tayi cikin d'akin

"Honey gani"

"Abba ne yake kiran ki"

"Wayyo Allah sarki Abbana" wayar zata dauka ya jawota jikin shi sai anan ta dauki wayan tai kiran shi bai dauka ba sai da ta yanke ya kirata duk tana jikin Amir nata

"Abbana"

"Na'am Abba's princess ya kike ya Amir din, hope duk kuna lafiya? "

"Eh Abba lafiya lau muke"

Nan wani fadan yayi mata sannan sukayi sallama rungumeta Amir ya karayi sosai wanda har ya cire mata dan kwalin kanta.

"Habibi ka manta su Munnira na jirana ne wai"

"Tsaya to ai abu zan fada miki Kamis ne yaga Munnira kuma ya kamo so ki mata bayani asan yadda za'ayi kawai su had'e"

"To shikenan zan mata yanzu bari na koma kar suga shiru"

"Haka kike nufin zaki tafi ba tare da kin ban abin dadi da" ido ta zuba mishi batayi auni ba taji bakinta cikin nashi da kyar ta samu ta fita ta barshi da dan kwali a hannun ta.








Miss_ayusha💋

MATAR UBAWhere stories live. Discover now