👩❤️💋👨 *Zab'ina*👩❤️💋👨
*ko*
💔 *na Mahaifiya ta Sabuwar Rayuwa*💔*ciga bane*
*** *** *** *** *** *** *** *** *** *** ******Daga alkalamin🖊️🖊️ Habiba Ahmad wanda akafi sani da princess*
*~kirkirarren labari ne kuma bashi da tsayi~*
*Dedicated* *to* *sis Khareema ~(my dangin kuma tu~*
*✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*🖊
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ 🖊 *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.**Addu'ar Wanda Ya ji Tsoron Faruwar Wani Abu Mummuna saboda Kambun Baka*
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Idan dayanku ya ga wani abu da ya kayatar da shi ga dan uwansa, ko ga kansa, ko ga dukiyarsa, to ya roki Allah ya sanya albarka gare shi; domin kambun baka gaskiya ne.
*Bismillahir rahmanir raheem*
*Page 55~60*
Ganin yadda idonta ya ciko da hawaye yasa shi ɗan tsuguna wa a gaban ta yana murmushi yace" you are my mummas little baby right?
Tana kallon cikin idon sa tace" ehem
Mik'a mata chocolate d'in yayi yace" den be a good girl karki na sa Mummy gudu kinga ta girma da yawa ko.
Tana dariya tace nima zan girma koh?
Yana kallon idon ta ya ce "ehh amma fa sai kina cin abinci dayawa kuma bakya rigima da gudu a parlour amma in kina yi ba zaki girma ba rungume shi tayi tace "nadaina.
Ji yayi zuciyar sa na bugawa sosai lumshe ido yayi sai da ya samu courage yace " but ya kamata ki daina hugging d'ina.
B'ata rai tayi tace "why?
D'aga ta yayi ajikin sa yace "uhmmm
Dariya me k'arfi tayi tace " I got you saboda kai babba ne ni k'arama karna kwace maka girman ka right.
Dariya mutanen parlour suka yi tsarewa yayi yace "ehem kema kibari ki girma da kanki karki kwace nawa.
Da gudu ta rungume Mommy tace" naki zan kwace tausayin ta yasa Mama yin hawaye aiko Khareema tana gani tasa mata cry cry baby.
Hannu Zahra ta mik'a mata akan ta zo ta kaita d'aki.
Ture wa tayi tace ita da babba zata kwanta wato Don.
Idon kowa a gurin ya zaro.
Ido ya lumshe tare da ce musu su barta ya mik'a mata ta rik'e har d'akin da aka gyara mata da kayan wasa su doll da teddys duk sun cika d'akin tsalle ta fara tana murna zama tayi a bakin gado tana wasa da baby's d'in Don ma ya zauna ya d'au baby d'aya ai kuwa ta b'ata rai wai sai ya ajiye mata babyn ta.
