👩❤️💋👨 *Zab'ina*👩❤️💋👨
*ko*
💔 *na Mahaifiya ta Sabuwar Rayuwa*💔*ci gaba ne*
*** *** *** *** *** *** *** *** *** *** ******Daga alkalamin🖊️🖊️ Habiba Ahmad wacce aka fi sani da princess*
*~kirkirarren labari ne kuma bashi da tsayi~*
*Dedicated* *to* *sis Khareema ~(my dangin kuma tu~*
*✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*🖊
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ 🖊 *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.**Bismillahir rahmanin rahim*
*Page 120~125*
K'arar fad'uwar da suka ji a parlour ne yasa suka fito da gudu ganin mahaifiyar ta su a k'asa suka tsorata suka rungume juna suna kuka.
Jin yadda wayar ta yanke yasa shi k'ara k'ira
Rayaan ne ya d'aga yana kuka yace Daddy Mummy fall down.
Kashe wayar yayi yayo gida.
Cikin mint kad'an ya iso bai bi takan su ba Khareema ya d'aga ya fita binsa suka yi da gudu yana sata a mota suma suka shiga ya nufi asibiti.
Zahra ya k'ira yace " ta same shi a asibiti.
Emergency aka yi da ita aka bata pain reliever saboda juyin ciwon ciki da tafara ga bleeding da hannunta ya yanke da glass d'in center table yaji mata ciwo sosai.
A gefe guda suka takure kamar basa nan don kam mantawa yayi da suna nan Zahra ma wuce su tayi ta nufi gurin d'an uwan nata tana tambaya ko lafiya bai iya cewa komai ba sai ma rungume ta da yayi yana hawaye tare da cewa wallahi I love her Zahra bana san ganin ta in pain I can't bear it, it hurt I swear.
Itama hawaye idon ta yafara dan tama kasa magana.
Yasa shi tayi yazauna ita ma ta zauna ji sukayi muryar mummy na tambaya where have you been?
Tare suka juya sai lokacin ya tuna yazo dasu ransa b'aci yayi tashi yayi ya nufi gurin cikin b'acin rai ya d'aga hanu zai dake su ji yayi an rik'e hanun sa ta baya.Juya wa yayi ganin Khareema ne ya rungume ta sai da mum tayi gyaran murya san nan yasake ta, murmushi tayi kai a k'asa
Tace" bai kamata ka dake su ba basu fi 6 years ba yara ne har yanzu zan musu magana ta yaren da zasu fi ganewa.
Tsuguna wa tayi gaban su ta b'ata rai tare da cewa some ppl Wanna see my angry 😡 face.
Rungumeta sukayi suna mummy sorry we won't repeat it again.
