page 28 The end

2 0 0
                                    

*Zab'ina*👩‍❤️‍💋‍👨
                   *ko*
                        💔 *na Mahaifiya ta Sabuwar Rayuwa*💔

   *ciga bane*
*** *** *** *** *** *** *** *** *** *** *****

      *Daga alkalamin🖊️🖊️ Habiba Ahmad wanda akafi sani da princess*

       *~kirkirarren labari ne kuma bashi da tsayi~*

*Dedicated* *to*  *sis Khareema ~(my dangin kuma tu~*

  
*✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*

          


https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ  g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*🖊
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ 🖊 *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Bismillahir rahmanin rahim*

     *Page 135~140*

     Bata yayi ita kuma tayi rubutu kamar haka👇

    Aqsa if it's u please come home we miss you alot. here's our address :7 avenue 69 road house no 1.

    Ta nad'e hoton a ciki ta mik'a masa san nan tace" make sure kasa a aljihun ka.

    Kada'u Mabruk da Mabruka ka kaisu gidan sai kace ka kawo su suga baby in suka gama sai ka duba yadda in ka ajiye za'a gani sai ka ajiye san nan kace wa yaran ku tafi sai ku tafo.

     Dariya yayi yace" gaskiya mace tayi a rayuwa duk wanda yace mata masifa ne to wallahi akwai matsala a brain d'insa cikin lokaci kad'an har kin gyara komai su Anty Ahlum kam da Mama duk maza ne yafad'a tare da fita da gudu.

   Kallon Nusaiba Mama tayi tace"ashe kema baki da hankali Nusaiba ashe girman banza kikayi ba tunani bansani ba, yau shekara nawa da tafiyar Aqsa sai yanzu karaf d'aya dan Aayan yace ya ga me kama da ita ki biye masa.

    Kan Nusaiba a k'asa tace"Mama nayi ne dan kowa ya samu kwanciyar hankali, dan nasan in har itace  itama zai zama hankalin ta ba'a kwance ba ,

    Amma kiyi hakuri Mama haka bazai sake faruwa ba.

    Wani irin kallo Mama ta mata ta kauda kai.

   **** **** **** **** **** **** ****

     Aiko yadda Nusaiba ta fad'a haka Aayan yayi bayan ya ajiye yaja yaran suka tafi.

    Su Rani kuma suka ci gaba da wasan su sukad'ai.

     A d'aki suka zauna su Hibba yau dan tunanin yadda zasu gyaran auren d'an uwan nasu.

    Zaharaddin kamar yadda yake bai sanja ba amma Khareema guiltlessness ya hana ta sake wa dan har yanzu tana tuna alk'awarin da  ta d'auka wa Asad kuma tanaji ajikin ta zata had'u dashi kwana kusa.

     Haka taci gaba da zama da guiltlessness har na tsawon kwana hud'u.

  **** **** **** **** **** **** ***

     Tun ranar da Aayan ya dawo suke jiran zuwan ta yau gashi har tsawon kwana hud'u amma shuru babu alamar ta Aayan ma ya hakura da maganar ta.

    Yau kowa na gida zama sukayi ana hira kawai Asad, Ahlum,Nusaiba, Aayan, Mama, da sauran yaran hira sosai suke suna tuna baya.

Zabina ko na mahaifiyataWhere stories live. Discover now