Asabe's POVI was shocked at the sight of father and daughter together. This means all my hardwork to seperate him from his daughter had fell in vain.
He even had the guts to mention his dead's wife name in this house and how much he missed her."Hajiya Abu da matsala!!" I said as she picked my phonecall.
"Kai Hajiya Asabe, ba sallama ba gaisuwa!"
"Wacce irin sallama ko gaisuwa? Malamin da Hajiya Larai da Hajiya Binta suka kaini..."Hajiya Abu interrupted.
"..Hajiya Asabe wannan magana ba ta waya bace, ki kirasu mu hadu a gidan naki anjima".
Tabdijan.
"Mijin nawa yana gida zaku zo, inaaa!" I disapproved.
"Toh shikenan, sai mu hadu a gidan Hajiya Larai tunda itace ba miji balle 'da ko jika!" Hajiya Abu suggested insultingly."Yawwa toh, zan sanar mata" I said and disconnected the call.
Wannan shi ake kira 'ya kwance, Uwa kwance.
We met at Hajiya Larai's house in Gwarinpa. A well-built and expensively furnished duplex.
I entered the house and the gateman greeted.
"Ay Hajiyar tana ciki, tun dazu tace zakizo" He said respectfully.
Kamar na tambaya.
I met all my 3 friends in the main sitting-room of Hajiya Larai's duplex.
"Wallahi baku kyauta min ba!" I said immediately i went in.
They all burst into a hysteric laughter that annoyed me.
"Auu daria ma kuke min?"
"Calm down Hajiya Asabe" Hajiya Binta said.
"Wani irin calm down, aiki ya wargaje!""DanAllah ki kwantar da hankalinki, ki zauna muyi magana" Hajiya Larai pleaded.
I then realized i was still standing with my bag hanged in my arm.
I sat on the chair, close to Hajiya Abu.
"Ga ruwa ki sha.." Hajiya Abu poured some chilled water from a jug into a glass cup.
She handed it to me, i collected and drank all of it and then dropped the cup back on the tray.
"Hajiya Asabe me ya faru? Ki nutsu ki fada mana danAllah" Hajiya larai asked.
I told them everything, all what happened between father and daughter and they all listened attentively.
One good thing i like about them, they know when to joke around and when to be serious.
"Kuma gaba daya ya chanja min, yanzu da zan fito ma harda tambayata ina zanje! Da kuwa sai dai yace a dawo lafiya!" I concluded.
They all kept quiet for few seconds and thought about what i narrated to them.
"Tafiyar da yayi, ina da ina yaje?" Hajiya Binta broke the silence.
" To nidai London yace ya tafi amma har Saudia yaje ashe" i answered."Ahapppp" they chorused.
"Anan aka samu matsalar!" Hajiya Binta added."Ban fahimta ba!" I said because i seriously did'nt understood them.
"Hajiya Asabe, mutumin nan yaje Saudia, na tabbata yayi Umrah, ay dole aiki ya wargatse!" Hajiya Larai explained.
"Tabbas kuwa, tunda zai sha zam-zam, yayi kuma wanka dashi" Hajiya Abu added illiterately.
"Toh Hajiya Asabe, ko Dawaf kawai ya isa ya lalata aikin nan, ko kina wasa da Allah ne?" Hajiya binta added rhetorically.
I believed all what they said because that's the truth, the only truth and nothing but the truth.
Ko wannan ya ishi mutum tsoron Allah, amma inaa! Tukunna.
"Toh yanzu mene abun yi?" I asked them.
"Kunsan dai bazan barshi haka ba, ya cigaba da nunawa 'yar sa soyayya har yakai ga korata wataran""Inaa, ay kinsan baza mu bari hakan ta faru ba, sai inda karfinmu ya kare" Hajiya Abu boasted.
"Kuma gashi zamu koma kano da zama, ku duk kuna birnin tarayya! Oh ni Asabe" i lamented.
"Haba Hajiya Asabe, ay kano gida ce, karki wani damu" Said, Hajiya Binta.
"Ta kwana gidan sauqi, yanzu ki bary sai kun koma kanon, zan hadaki da Malam Nata'ala, yana nan a bagwai!" Hajiya Larai suggested.
"Tabbas kuwa, na rantse miki aikinsa kamar yankan wuka! Bature yace once and for all!" Exaggerated, Hajiya Abu.
I smiled.
"Toh an gode Allah, yanzu zanyi haquri zuwa komawar mu kano" I said.
"Ki barsu su huta, dan Malam Nata'ala sai abinda kikeso ayi zai yi" Hajiya Larai assured.
"Iya kudinki, iya shagalinki!" They chorused.
"Iya talaucinki, iya munafincinki!" i added and we bursted out laughing.****************************
Yuppeee, Asabe's Point Of View!
I felt like i was writing a hausa novel aswear. 😹😹
But it was fun shaa, Hausa da dadi takeh🎉🎉Yeeee! Issa new month!
May Allah SWT see us through this month, Ameen. And the year of course.Vote✔✔
Comment
ShareAysha💗💗
![](https://img.wattpad.com/cover/139876931-288-k804377.jpg)
YOU ARE READING
A Window of Escape
Teen Fiction".....Asma'u have faith in Allah...Be strong!" Aysha_Miko