AUREN DOLE sabon salo
Part 18
Rakiyya benaCikeda mamaki ya kalle ta yace safiyya lafiya? C'mon this is our first night pls don't spoil the whole night
Ta ce first night kake magana ko? Like seriously? First night?
Mamaki ta kara bashi, me take nufi? Shi kam me ya mata yanzu yanzu?
Yace c'mon safiyya we can sort this out without shouting, kinsan banason daga muryar nan wai meye haka ne? Haba dai
Cikin tsiwa tace ai dole kace baka son daga murya kam, ka auro ni with deceit and now u r telling me baka son shouting wow
Murmushi yayi ya janyo hannayen ta ya zaunar da ita Kan gadon yana kallon ta, yace let's talk now tell me menayi maki ?
Are you serious ta fada tana kallon shi, baka san abinda kayi ba?
Yace believe me safiyya walh bansan me nayi maki ba
Wani dogon tsuki ta ja sannan tace you never told me kanada aure eh? And now u are even telling me zaka auri wata ? Am confused
Dariya ma ta bashi shikam, dama abinda take ma bori kenan? Yace yanzu auren ne kike ma bori ?
Wani kululun bakin ciki takeji har cikin ranta, ya zaayi ace shi bai ma dauki Auren komai ba kenan ko?
Ita kam wallahi bazatayi sharing mijinta ba da kowace mace a duniya don ko kisa tana iya yi akan mijin ta
Yace babe Matar da kike magana walahi Idan ma na ganta a hanya bazan gane ta ba, su mummy ne suka aura man ita and zaman su takeyi ba zamana ba so I don't care
The other one kuma is my sister mami, I impregnated her and I want my baby so I promised her zan aure ta saboda kar ta zubar da cikin
Wani wawan kallo ta aika mashi, and then u married me haka kawai? Yace ba Haka kawai ba kam bcx I love you
The first wife ta su mama ce, you are mine and the third wife is my baby mother kawai
Wani dogon tsuki kawai ta ja ta tashi ta fita dakin zuwa wani dakin daban don abin nashi ya bata mata rai sosai
Shi kam ai ko bin ta baiyi ba, a ranshi yace zaki dawo da kanki
Ita kuma ai kara harzukuwa tayi watoh bazai ma biyo ta ba kenan? (Niko nace safiya bata san Ahmad ba)
Haka suka kwana daki daban daban, da safe bayan ya gama sallar asuba ya koma daki abinshi ya kwanta ba tare da yaje neman ta ba
Ita ma da tayi sallar kwanciya tayi tana ta tunanin Ahmad da yadda zata bullo mashi akan wadannan matan don wallahi dole ya saki matar farkon ita kuma wannan so called sis wallahi bazata bari ya aure ta bah
Misalin 9am ya fito sanye da jalabiya ya fita zuwa samo masu breakfast wajen mummy, dama dai tunda amarya ce anyi dasu
Ya shigo gidan dauke da basket da breakfast ita kuma tana falon sanye da sleeping gown zaune tana danna waya alamar bata dade da tashi ba
Ko kallon inda yake batayi ba, yace ah amarya an tashi kenan? Good morning ya fada yana kallon ta
Wani wawan kallo ta watsa mai ta kawar da kaiMurmushi yayi ya zauna Kan dining table yafara cin abincin shi, sannan yace mata ga breakfast
Nan ma share shi tayi batace komai baYana fara cin abincin mami ta kira wayar shi, yace mami ya kuke? Tace lafiya lau yaya pls come soon ka kaini asibity wlh am in pain
Da sauri ya mike tsaye yana fadin what? Me kike ji? Hope d baby is fine? Am coming now now pls be strong kinji?
Yafita gidan da sauri a hanya ma ya saki spoon din da yake cin abinci, kallon mamaki safiyya ta bishi dashi, whaaaaat? Shin haka Ahmad dama yake kokuma dai what's wrong?
Tunani tayi duka 3months tayi da sanin shi lallai tayi gaggawa don bata tsaya ta fahimce shi ba
YOU ARE READING
AUREN DOLE sabon Salo
Romancelabari ne me ban tausayi dakuma nuna cewa duk abinda Allah ya tsara ma mutun sai yafaru