A gidan su dady kuwa masu jego tuni sun iso daki daban aka Ware Mata na ta da babies idinta Hira ake su faty sai bayan ishai ya Abdullah ya zo ya tafi da ita anty bilki kuwa sai dai da kallo irin na hantara take binta da shi ita kanta sai yanzu ta gane kurakurenta sauke haushin ta Akan yaranta Tana matukar son su kamar ranta Anya akwai mace da zata haihu Bata so abunta ita da tun a ciki ma Tasha wahala sosai kwana tayi tana gadin Yan yaranta tare da duba wayarta ko zata ga Miss call idinsa Amma Babu blank Yake Allah sarki ya daina sonta kenan .barrci yayi awon gaba da ita da Dan da asuba.
Tunda suka tafi wani kewan matarsa da yaransa Yake ji kulle kofarsa yayi hatta sallah a daki Yake sulthana ma shiri tayi zata wuce London din ta duba cikinta Wanda barakata sanin akwai ciki wata hudu a cikin jikinta sai dai in Kai meh basira nee Haka ma lokacin da take da farkon ciki har ta haihu mutane Basu San da cikin sai masu kusanci da ita sannan yaron Bai zo Rai bahDoc/ ummul pov
Zaune take Yana kwance Akan cinyoyinta Wasa take da gashin sa hira Yake Mata na makaranta ita kuwa dariya take yi,dariya tayi Akan labarin da ya Bata shi da wata malamarsa ki Dena dariya ,rufe bakinta tayi alamun tayi laifi am sorry Dan bature Tana koykoyon muryar da ya Mata misali da shi ,tashi zaune yayi ba ni kike mocking sai na Rama ai tashi tayi suna zagaya parlour kamata yayi kuwa ya Mata hikunci aka cigaba da Wasa da dariya kasancewar yau su kadai nee a gida tun dazu ya kashe wayar sa don kar ma a kirasa a cewarsa yanzu ya fara angoncewa .
Yusuf tunda gari ya waye Yake kwance ciwon kaine ya Ke damunsa, ya Kuma hanashi fita duba agogon parlour tayi karfe goma duk da sun kwanta tare Amma daddare ta tashi ba ya Nan sauke ajiyar zuci tayi ta nufi dakin zuciyar ta na bugawa gashi babu rahma sakko ta tura ta ta duba Mata shi ,tunda safe suka tafi momy ,baby da ita Tana bude kofa ta hangoshi dafe da Kai da sauri ta iso gurinsa Tana cewa yah Yusuf meh ya faru runtse Ido yayi ya Mata nuni da kansa tattaba kan da wuya tayi zafi ta Fadi a hankali sannu ta Fadi cikin muryar tausayi bude idonsa yayi akanta jajazor yayi sannu ta Fadi Tana sauke idonta don wani tsoro nee ya shige ranta yanzu Bari in kawo maka abinci kaci ka Sha magani zai sauka okay Amma ki Taya ni tashi in shige bayi da toh ta fada duk da tasan Babu wani abun kirki da zata iya yi a hankali ya janye bargo daga jikinsa ai a take ta yi ihu meh ya faru ya fada a rikice muryarsa huge meh ya faru yana kokarin tabata daka tsale tayi ta matsa gefe Kaine ta Fadi still idonta a kasa ka Sanya kayan ka ,ba Kaya a jikin ka fah ta Fadi kallon jikin sa yayi yace akwai Mana akwai nicker a jikina ah,ah nufar kofa tace in ka shirya Ina parlour ta fice duk da yanda kansa Yake pounding Bai Hana Yayi murmushi wato tsoron shi take ji ,ya Dade Bai ga childish act irin Haka ko rahima da aka kawo Masa da shike Zama turai ya wayar Mata da Ido a Daren farkon su tare sukayi komai ba kunya Bai Kuma ji wani Abu Akan Haka bah .
Wanka yayi ya fito da bathrobe shiri yayi cikin dogon wando da Riga armless ya fito rike da wayansa.zaune take a kasa ta mika kafa ga kula da tray sai tea da aka rufe isowa yayi ya zauna kusa da ita ya Mata alamun da ta zuba Masa toast bread nee sai vegetable stew da black tea Wanda ta lura Yake so a kwanaki Nan ya shiga kicin ya hada kayansa ,Bismillah yayi yace muci abinci na koshi ta Fadi ya fara bawa cikinsa hakkinsa toast bread uku da rabi yaci ya koshi sannan ya Sha black tea Amma ba sosai kallonta yayi cikin adoration sannan ya mayar Akan cahnnel da take kallon Nickelodeon take kallon channel da rahma ke kallo Bata ma lura har ya kwashe Kaya ya mayar kicin ya koma bayanta dama Bata jingina da jikin kujera don Haka ya jingina tare da Ware kafa ba tsamani taji bakinsa a dadidai kunnenta gefe ta juyo ba ya Nan Kuma Babu kwanuka abinci emm Yaya Tana kokarin daga hannu ta matsar da fuskar sa Amma Bata da karfi ,hannunsa ya saukar a daidai cikinta Wanda ya fara alamun tasowa yau bamu gaisa da baby na Haka jiya shiru tayi cikin kunya ai yanzu kun gaisa saita bakinsa yayi daidai wuyanta yace ah,ah kayan sun Mana shamaki zaro Ido tayi tuni muryar ta ya fara rawa amaa,Amma quite ya fada dayan hannunsa ya Kai kan zip ya zuge shi a hankali har kasa zip din ya fito sanye take cikin riga da skirt na turmin zani blue da ja nee colourn turmi hango bra idinta da ya mannu da fatar ta Jah Mai kyau juyowa tayi zata fita daga rikonsa ba tsamani taji bakinsa a cikin tasa kissing idinta Yake Dix x d first time da yayi hakan cause the incident dat time Babu wannan straight to the target yaje ,a hankali Yake har da tallafo fuskarta idonta Wanda ta zaro shima Yake kallo hakan Bai hanashi ba dayan hannunsa na zare rigar jikinta hawaye ne ya sauka Akan idonta duk fuskarta ya bayyana tsoro sai da ya zare hannun rigar sai ga rigar a kasa shhhhhhhh ya fada in a form of wisper ba abun da zanyi baby nee kawai zan duba Amma ai kanka na ciwo yace duk da hakan barai Hana ni duba baby nah bah hannunsa ya sauka Akan cikinta Yana shafa shi a hankali sauke fuskarsa yayi daidai cikinta ya sumabce shi ai kamar ta gudu wani reaction ta bayar da sai da dariyar say ta fito hello baby I hope ur doing fine I can't wait to hold you in my arms ya sake sumbatar jiki ni fa bana so,ni Kuma in so ka xena Mana baka da lafiya fah idonsa ya sauka Akan kirjinta Wanda suka Kara girma uhmm kawai ya Fadi ya rungumota jikinsa ,budewar kofa kawai yaji nigga tu...ai da sauri Ahmed ya fita waje saketa yayi ya mika Mata rigarta ta Sanya kije daki Ahmed yazo turo bakinta tayi tace ai Kai ka janyo ya ringa kallona kamar Yar iska dariya yayi yace ai ke din Yar iska ce amma tawa wallahi ni ba Yar iska bah Kuma sai na Fadi a gida toh ya akayi Kika yi cikin tunda ke bakiyi iskanci ai dole nee aka min Kuma rapping idina ki tafi daki kawai ya Fadi muryarsa a hade tashi tayi ta wuce jikinta a sanyaye ,majah shigo Mana ,are you clean Ahmed ya Fadi ta wa nifa ban son iskanci in zaka shigo ka shigo kaina na ciwo budewar kofa Ahmed ya shigo mika Masa hannu yayi suka gaisa she gets ango kasan nayi kusan20 minute Ina buga kofar har naje gurin baba Mai gadi yace min kana ciki na buga wayan Kuma baka picking so nayi tunanin something was wrong Amma da na shiga Ashe lectures kakeyi majah kaga am not in the mood meh ma ya Kai ka shiga gidan Mai Mata ba sallama daga hannu majah yayi yace okay naji kasan da ba Don bukata nah nee ya kawo ni da tuni nayi gida Koh ai na sani bastard kawai gyara fuska yayi yace majah na kirata yesterday don na Bata hakuri ta zageni tare da min gargadin and tayi blocking idina wallahi jiya through out banyi barrci bah yau ma na 2hrs nayi dariya Yusuf yayi yace you see the consequence of breaking people's children's heart yanzu ka fara girba ,naji Yusuf I badly need ur help hannu Yusuf yaja kan kirjinsa ya Sanya shi kansa ya San abokinsa ya harbu but ya dauka joke idinan nee Amma Jin yanda zuciyarsa ke bugawa da karfi yasa ya game cewa lallai ya harbu yanzu meh kake so ,so nake ka kirata dat she should come Dan Allah pls ya Fadi d whole majah begging ai Dadi kan Dadi naji daukan wayarsa yayi ya Danna Mata Kira Bata dauka bah ya sake Kira sannan ta dauka da sallama sanyawa yayi a speaker a cewar majah ango,ango sai yau aka tuna da mu mun Isa gashi kuwa ina yini ya gajiya lfy alhamdulilah toh mashallah ,dama in Babu damuwa Ina son kizo mu tattauna wata magana Mai muhimmanci ,toh shikenan gani zuwa bari na tambaya toh ya Mata sallama mayar da idonsa yayi akan majah dake lumshe Ido Dan iska kawai yanzu dai Tana hanya Amma ka ganka kuwa three quarter need da riga sai p cap naji dai yanzu dai tsamin Kaya zakayi Akan wani dalili Akan Kai abokina toh dama Basu da wani banbanci na a zo a Fadi ya shiga ya fito da kayan sa sabo dal tare da hula da singlet shiga toilet ka canza bayi ya shiga kwaskwarima yayi sannan ya saka kyan sun zauna a jikinsa tsab ya gyara hula Yana murmushi ya fito zaune Yusuf Yake ka ganka kuwa ango murmushi majah yayi ya zauna yanzu dai in ta zo saura ka nuna Mata halin ka Kai ka sani gyada Kai yayi ,sallama akayi ya sa Yusuf ya tashi tare da bude kofa ya matsa ta shigo har kin iso tace eh ,I hope ban wargaza Miki plan ah, nothing wallahi ina amarya Tana ciki okay Zama Tayi a kujera sannun ki daga kanta tayi kamar ta San muryar Amma ta share sannu ya kake lfy sannan sukayi shiru kana nemana ango gyaran murya yayi yace nasan Zaki ji mamakin abun da zan Fadi but Ina son kiyi tunani kamin ki ban answer nuna Mata majah yayi yace sunansa Ahmed majah nasan Zaki San shi shi ya ringa damunki a Yan kwanaki ,nasan zakiyi mamaki but Ahmed na so ki ,sonda Bai tabawa wata yah mace ba yazo ya sameni da batun ki at first ban dauketa Mai muhimmanci Amma halin da ya shiga shekaran jiya da jiya ya nuna min tsantsar kaunar da Yake Miki da Kuma aure Yake son ki Ina son ki basa chance ku tattauna in kun sasanta fine in Kuma akasin Haka its all okay daga Kai hauwa tayi ta karewa majah kallo in dai kyau ake nema to fah wannan prince beauty ne Amma itafa ta riga da ta cire Rai ga aure Amma Tana ganin darajan Yusuf shikam tashi yayi ya Basu fili dakinsa ya nufa gyaran murya majah yayi yace hauwa nasan abun da Zaki xe wallahi baran Tana cin amanar ki am not playing with u wallahi ina sonki I really love u ni Ahmed nasan nayi Wasa da hankalin Yan Mata da yawa Amma ban taba son wata bah I really love you ,Ina son ki bani damar sauka kasa yayi Akan gwiwansa I love you hauwa ko Nan da shekaru dari zan cigaba da sonki ko baki soni yanzu ki amince min auren ki I swear zan koya Miki sonki kallon sa tayi tace uhmm tashi ka zauna kar azo ace Ina maka wani Abu murmushi yayi ganin she x so free not fake like sauran Yan matan da ya sani kin amince min kenan tace zanyi tunani Amma kasan ni bazawara ce Koh aure na hudu ta Fadi kallonta yayi alamun Bai yarda bah tambayi matar abokin ka zata Fadi maka naji ko aure dari kikayi in son ki shikenan ta Fadi fitowar Yusuf nee suka mayar da hankalinsu kansa , kallonsu yayi ,yayi murmushi sunyi matching daga waya yayi ya Kira ta mgn sukayi sannan ta fito sanye da hijjabi sannunku da zuwa ta Fadi farko Bata ma San hauwa ce kitchen ta nufa drinks da ruwa ta fito da shi tare da cup guda uku Akan table ta ajiye a gabansu mun gode amarya murmushi tayi ta sunkuya kasa tace Ina yini ya gajiya lfy Lau ta Fadi Tana Wasa da hannun hijjabi a Ina yini hauwa tace lfy amarsu daga Kai tayi ganin hauwa ta tashi ta manne Mata yaushe Kika zo dazu Kika Dade Amma ko ki neme ni mun tsaya mgn da mijin ki ne ooh ta Fadi tashi muje dakin rahma suka nufa ,amarya daga zuwa sai kiyi wuff da ita sunkuyar da Kai tayi sannan suka shiga ciki Hira take mata tace hauwa kina ganin nayi laifi Akan meh karshen mgnr da sukayi Akan iskanci ta mayar Mata (hauwa ta San da batun inspector tun kan aure) gsky baki kyauta bah yanzu daddare ki shirya cikin rigar barrci kije ki basa hakuri ya kamata kin gane Yusuf fah son ki Yake kinyi saa Bai guje ki ko Bai karyata Dan Cikin bah na sani amma nifa bana son Yana taba ni hauwa sauke ajiyar zuci tayi tace ba sadakin ya biya ba ya aureki ko aurenku wargaza ce ai still mijinki nee duk yanda yayi da jikinki mallakinsa nee harke Karan kanki pls ki gyara kin tuna lectures da anty maimuna ta Miki in ba Haka ba wata karuwar a waje zata shigo tayi wuff da mijinki Kai anty hauwa da gaske duk da shekaru uku dake tsakanin su shekarun Bata shiga ciki hauwa ta Fadi Mata game da ya kawo ta yau Kai Amma na Miki murna sosai uhmm baraki gane bah ai kema kina sonsa Yana da kirki sosai na sani Amma kin San Sarai abun da Yake faruwa da zaran an fara mgnr aure na sani amma kar ki cire Rai dama wayen can ba rabon ki bane nifa na fi kyautata Miki auren sa don kema kije ki huta Kinga mama ma zata samu kwanciyar hankali haka nee Amma tsoro nake ji kar nazo na fara sa Rai auren ya wargaje ah ,ah inshallahu tashi muje ki Taya ni girki tashi tayi ta cire gyale suka nufi kitchen potatoe na Dan Kal ya Sha nama da gesha Dina musu tayi sannan ta dibawa mazan Kinga Bari na Kai Masa ke mah ki dau tire ki kaima mijin ki murmushi hauwa tayi fita tayi ta nufi parlour football suke kallo da sallama ta iso Jan stool tayi gabansa ta ajiye Masa abinci tare da ruwa haba amarya angon ki kawai Kika sani dariya tayi tace amaryarka nan kawo maka, sallama tayi tana rike da plate stool ta ja ajiye Masa a gabansa kamar yanda Mami tayi murmushi nee a fuskarsa kamar an Masa albishiri da gidan aljannah sannan suka wuce daki suna ci suna Hira har suka Gama ,a parlour sai Santi suke tayi suka Gama tattara plate yayi shi abun Bai Masa ki wuya zuba abinci nee dai Yake Masa wuya fita hauwa tayi time da jaka ah,ah madam sai Ina sai gida mama ta kirani in dawo ko tazo da kanta tashi majah yayi yace toh sai anjiman ku ni na tafi Bari na mayar da madam murmushi mukayi a tare godiya ya Bata sannan ya tada mota sukayi waje komawa ciki nayi na cigaba da kwanciya har Barrci ya dauke ni Yusuf ya wuce dakinsa har yanzu dai kansa na ciwo ga maganganu da Mami tafi Masa ai Karin haushi tsaki yayi tayi har Barrci ya dauke sa
Da safiyar alhamis masarauta zata karbi bakoncin hajja uwa ga Fulani fara ai tuni bayi sun Gama duk wani gyaran na tarbarta da abun da ya kamata ,duba komai Fulani fara tayi sai da ta tabbatar komai x to her liking sannan ta salami bayin ,afra da fitowa ta daga daki ta nufi amminta wacce ke kare Mata kallo ganin yanda fuskarta ya kumbura ,Ina kwana ammi lfy kalau auta meh ya faru Babu ta fada Tana bare ayaban dake gabanta tare da sa shi a bakinta okay ki shirya hajja zata iso tace in sanar dake tare take da bakonki kinji ai turo baki tayi tace ammi Dan Allah ki Bata hakuri bana sonsa kinji Koh pls,wlhi aka aura min shi kashe shi zanyi in kashe kaina Kuma ,toh ki jira in tazo sai ki Gaya Mata ,shigowar yareema nee ya katse mgnr Zama yayi Akan kujeran Ina kwana Yaya lfy ya amsa meh ya faru da fuskan ki ya tambaya hawaye nee ya ciko fuskarta tace Yaya wai hajja ta min Miji ,ni Kuma bana sonsa I don't like him,dagowa yayi Yana kallon ammi Don neman Karin bayani tace afra ki wuce dakin ki tashi tayi ta wuce sama ,Fulani fara ta mayar da idonta kan yareema Wanda Yake jira yaji bayanin da zata Gaya munyi mgn da hajja inda ta nuna min ta ma afra Miii Kuma Dan Dan uwanta ne yareeman bauchi Mai jiran gado abdulkadir s abdul naseer.what ya fada da karfi ammi kinsan waye Kika Kira abdulkadir fah noo it can't be ba dai abdulkadir ban yarda Yar uwata ta auri Dan giya Mara tarbiya Wanda Bai da direction da focus a rayuwarsa ammi katse sa tayi duk zai Bari yareema da zaran ya aureta zata canza shi ,ah ah no ammi na Gama mgn afra barata auri abdulkadir bah Akan na aura Mata abdulkadir gwara na aura Mata dogari na Babu Wanda Yake cikin hayyacin sa zai bawa abdulkadir yarsa ya aura ya isheka ta fada da babban murya am sorry Amma ni banyi naam da shi ba ammi Kuma karfe goma dot Ana bukatar ki fada sannan ya tashi da nufin tfy yaji muryar hajja da ta karade parlourn gaba Daya shegiya hada Ido sukayi da yareema cire shi yayi kamar Bai ganta ba yayi wucewarsa Yana Jin ashar da take dura mishi, shashin sa ya nufa shiri yayi cikin fararen Kaya a gaban dressing mirror ya zauna Yana daura rawani tsab ya dauketa don Yana Daya daga cikin horon da abbansa ya Masa yasa Royal shoe tare da fessa turaren sa ya fice dogari da bodyguard na take Masa baya Wanda tun daga takunsa zaka tabbatar da lallai wannan jinin sarauta fuskar tasa a hade Amma Bata Hana fitowa da kyawunsa
,A kofar fada ya tsaya dogari da bodyguard tsaya kirari suka fara Masa sannan suka bude kofar fada Cike da sarauta ya daga musu Kai kawai taku Yake cikin kasaita da saurauta kowa ya zuba Masa Ido tfy Yake na SARAUTA, yareema abduljalal mustapha ,ya iso fillin zamansa Akan kujerar dake gefenta Mai martaba ko Fulani fara Bata taba Haye wannan kujeran kowa runtsunawa yayi alamun gaisuwa daga kansa yayi dogari yace yareema yace ya ce Yana amsawa ku tashi ,sannan suka koma mazaunin su , sannan yabi manya,manya Yana mika musu gaisuwa,Haka ma matan sarki don yau hatta da Wanda suke house arrest an fito da su hajja dake gefe Tana jiran taga yareema ya duka yazo ya gaidata sai ya wuce ta yayi kamar Bai ganta gyaran murya yayi liman ya bude taron da addua dogari dake gefe ya fito da takarda fari anyi rubutu kamar Haka daga sarki alfayat , bayan daukan lokaci da wannan masarauta ta dauka Babu sarki Akan karagal mulki sakamakon rashin lfy tsohon sarki fada ta sokoto ta yanka jibi wato ranar jumaa a ranar nadin sarauta ,a wannan jumma za a nada yareema abduljalal mustapha a matsayin sarki ,dogari ai suka Kama kirari daga musu hannu yayi ,nadin sarauta zata kasancewar bayan sallar jumma in da akwai Mai korafi ko matsala da hakan Ina son ya tuntube ni maasalam kallon kallo aka fara duk abun da Yake faruwa Akan idon yareema dogari Kam kirari suke Masa takaitacen mgn yayi sannan yace Ana iya tafiya kusan kowa jikinsa a sanyaye ya fita daga fada ,yareema sai shashin abbansa ya nufa bude Masa kofa dogari sukayi kwance Yake ya rame sai hasken da yayi,abbana zan cika alkawarin da na guje da na maka na kasa cikawa ,Mai martaba zan hau karagal mulki da na gujewa sabo da rashin hankali da rashin kwanciyar hankali ,nayi alkawarin yin mulki Mai adalci ma talakawa da masu gari zan kare hakkinsu ,hawaye ne ke kwaryar a fuskarsa ,
Aiko kuwa ya iso wa summaya farin ciki nee yasa tabawa baiwar Mai suna adama turame guda biyu da sarka har da alkawarin na hannun damanta ,amaryar yareema dai Bata da labari don ta fita da safe zuwa mall wasu Kaya a company sun iso sai da sa hannunta za a sake.
Yareema shashinsa ya wuce a mamakinsa summaya ya tarar a kwance a parlour ta Sha kwaliya Tana Jin shigowarta ta tashi isowa tayi ta fada jikinsa hannunta na yawo a fuska congratulations my king murmushi yayi Mata Wanda ya sanyaya Mata Rai eh my king riko ta yayi suka nufi sama na samu canzawar suna nee yess don matsayin ka nee ya kawo maka Haka ,daki gefe ta bude suka shiga Zama yayi Akan kujera haye kan cinyarsa tayi sarki nah ta Fadi ,uhmm kawai ya Fadi duk a kokarinsa na faranta Mata don yasan summaya na son sai dai she just doesn't know meh ake Fadi da aure ,ai hada bakinsu tayi suka zarce kan gado yau ya tabbatar Tana farin ciki har da bada hadin Kai ,my king yace ki jira zuwa jibi tace baby ai yau da jibi Bata da banbanci ai wanka sukayi suka shirya bayan ya bawa dogari umurnin Kiran baiwar summaya ta kawo kayan gimbiya shiri sukayi suka zauna a parlour kasa manne take a jikinsa Tana shafa sajensa kamar ance leko kanki ta hango kausar Tana zuwa ai ba wata wata ta hada fuskarta da yareema wani kisses take bashi ,shima Bai ki tayinta aka jona ,kausar isowar ta gida baiwarta ta sanar da ita ajiye jakanta tayi ta nufi shashinsa bude Mata kofa dogari sukayi shiga tayi tare da sallama abun da idanunta ya hango Mata yasa ta zaro Ido to fah sun San suna matse da juna zasu kirata Amma Dan rainin wayo ne wallahi ,takun takalmanta ta nudi waje yasa shi dawo hayyacinsa dakyar ya zaro bakinsa daga summaya ya matsa gyaran murya yayi yace dawo ki zauna har ta iso kofa ta jiyo muryarsa Amma don taurin Kai Tana dannawa Khadija ki dawo ki zauna don't let me loose my patience on you,isowa tayi gefen nesa da su ta zauna ki koma Nan ya nuna Mata kujeran dake kusa da su turo baki tayi ta zauna yace meh yasa Kika yafa karamin gyale kallon kayan jikinta tayi ba laifi jam suit nee kawai dai neman mgn tace Haka kawai kar ki sake and Ina kikaje da safe na aika a kiraki Amma ance kin fito na tafi gurin neman halaiyata , uhmmm kar ki sake fita ba tare da izinina am,Babu Amma I hope kinji ya Dan daga Mata murya cire Ido tayi ta mayar da fuskarta gefe summaya Kam farin ciki karuwa yayi kamar ta zuba ruwa a kasa Tasha ,gyaran murya yayi yace ba wani Abu bane yasa na taraku sai Don na San canzin rayuwa da zakuyi gani don a jibi za a nade ni don Haka nake son na Gama daku tun wuri na farko duk wacce zata fita sai da izinina da amincewata na biyu Kuma duk inda Zaki da dogari Koh bodyguard ,na uku daga yau Babu wacce zata fita gidan Nan da Kaya ko lulubi karami daga yau in zaku fita sai da lullubi wacce zata suturaku sannan kamar yanda kuka sani matan sarki su suke da nauyin kula da bayi da sauran abubuwan dake faruwa a cikin masarauta,sannan zaku koma shashin matan sarki duk da nadin sarauta yazo da gaggawa sai anyi renovating sannan na rabaku girki 2_2 days and ku zakuna min girki bana son girkin masu aiki sannan duk wacce take da girki zata bini tuaraka ta don Babu yanda za ayi Ina bibiyan ku sannan zata kula da duk bukatuna in da akwai Mai mgn ku Fadi Ina da abunyi ,kausar a ranta tace mtsss Kai kadai nee baka da time Amma ya mugun Raina ni ba wani gardi da zan ma girki Kuma zuwa turakarsa Kuma baranje sai kace Yan good nyt to barata je bah Kai duk abun da ya Fadi barata yi ba ,cikin subutar baki tace dole nee sai an bika turakar ka dagowa yayi ya kare Mata kallo yess dole nee akwai mgn shiru yau dai haj summaya Babu mgn duk murna nacewa yareema da mayyar sun Bata ya cika Mata kunne. Okay Kuna iya tfy kamin ya karasa mgn tayi gaba shashinta ta nufa Tana shiga tace asmau naam uwargajiyata ki had a min coconut drink sai abinci jollof da plantain da kwai toh sannan ta nufi kicin ai da sauri sauri ta hada jollof ta hada komai cikin minti arbain ta Gama ta kwaowa kausar Wanda barrci ya fara kwasarta ganin abinci ai ba Wasa ta loda sai da taji ba space sannan ta tattara ta Kai kicin Bata son ta Saba da halin girman Kai Wanda kwano ma sai an kwashe wa mutum da a gida nee ai tuni ummi ta tsinkawa mutum Mari,canza channel take takai telemundo daga waya tayi Mr canir na ga kayan but ba kamar yanda mukayi agreeing yace Babu matsala Kuma tace in baka 54 million don siyyar kayan Nan we had a deal sannan zaka zo ka kawo min Rabin Kaya i won't tolerate diz nonsense don Haka Nan da sati in Banga kayakina sai nayi sueing idinka kaji ai ta kashe call din .take Mata da bayi guda biyu agefe ta Bismillah ta Fadi Tana lura da kallon da matar ko ince tahouwar Wanda taci gayu irin ta yara Zama hajja tayi tashi tayi ta nufi fridge ta hada coconut drink da asmau ta hada Wanda ta koya Mata sannan ta hada da fruit salad ta fito hajja wacce ta fito daga shashin summaya Basu samu wani tarba kusan mutumiyar ku akwai son Ana daraja ta Kuma summaya tace Bata San da mgnr ta fice Tana durawa summaya zagi sannan ta nufi shashin amaryarsa duk da Fulani ta Bata labari Akan abubuwan da ya faru tin daga kan lefe har izuwa yau Amma dai hajja tazo ganin ma idonta abun da suka fara Jin karo da shi wayanta Akan kayan million 54 ai wannan ba kanwar lasa bace daga ganinta ta tabbatar dukiya ta zauna Mata oh I hajja irin wannan lissafi Haka da mamkinta murmushi ta Mata tace Mata Bismillah c dawo da drinks da fruit salad Bismillah ta Fadi Ina yini lfy h ta Fadi kamar na game ki kuwa ai baiwarta lude tace gimbiya wannan uwa ce ga matar sarki wato kakan yareema mijinki lah Kai Amma naji kunya sauka kasa tayi tace Ina kwana granny Bari na sake gaisuwa asmeey da ta iso da cincin a plate Mai kyau ah,ah tashi Mana ke Kuma sai kace ba Yar gayu bah,dariya kausar tayi tace duk gayu na ai ban Kai ki ba Kinga dole na sauka kasa ai ran hajja fess tace to zauna abunki Zama tayi ai hajja ta fara kawo Mata maganganun ta na bragging ai kunne ta zuba Mata har ta karasa ,granny ai irin ki nake so a fearless woman kusan 2 hrs tayi hajja da tace Minti Sha biyar ya Mata yawa da suka tashi tfy tasa aka Mata packaging gift Mai kyau ta baiwa baiwarta hajja shashin Fulani ta nufa Bata Nan don Haka a parlour ta baje ke khairya bude shi Wagga Abu budewa tayi hango takalmi tayi Mai kyau sai kyali Yake ai shi ta gani kawarta hajiya bintu ta saka ta ce mata a Italy ta siya Amma da tsada kwacewa tayi kamar ta ci su tace Kuna iya tfy kun tsure mutum kamar abinci munfaukai kawai ni duk Wanda zata zauna Dani bana so munafurci Tana tfy kausar ta jinjina Kai tabbas ta hanyar hajja zata cim mAh burinta ,daki ta wuce Tana maganganu wannan ma ba a nada shi sarki har ya fara iko Akan rayuwar mutum nifa bana so ta fada ta cire rigar jikinta bayi ta wuce ta watsa ruwa .
Summaya tuni ta Kira momynta Wanda Mr Peter ya cika alkawarin a ranar aka saketa Amma x not official ta Fadi wa momyn ta babban abun murnarta ai momy kamar ita za a nada sarauta don farin ciki tabbas burinta ya cika ganin Tana nuna zakewarta da yawa yasa ta canza chapter Tana tambayarta kishiyarta shafa Mata tayi daga farko har kasa ,ai abun da na Gaya Miki tun da dadewa cikin kissina da munafurci Zaki fitar da shegiya ai kuwa momy Kinga yau mun rabu bah fada yawwa ya akayi Mr Peter ya sa aka sakeni summaya gsky nake so I want the truth kallon kofar dakinta tayi sannan ta mayar da hankalinta kan wayan kina jina eh momy wat did u give him because I know him ciki da Bai momy, I couldn't stand u under the arrest naje gurin kowa they were not ready to help Amma he said he would only help me ..eh meh if I slept with him for five days kin kashe ni momy ta fada da karfi Mai ya faru momy tace kin kwanta da shi fa shikenan kinsan waye Peter kuwa cunning bastard nee meh yasa baki bi wani shawara my girl ai kin tona Mana Rami da hannunki ,momy meh nee meh Yake faruwa tace you would not understand summaya but ni da Peter ba abokai bane he x playing a game Wanda ni ma na iya a idon jamaa dai Zaki gan mu a tare Amma a bayanta fage we are enemies, wallahi momy i didn't know kin zan iyayin komai Akan kanki I know sumy dats why I am proud to have a daughter like you okay Bari na tafi nayi bako okay bye bye sannan ta Yankee call ciza yatsa tunani kala ,kala nee ya fara zuwar Mata Ashe dama wancan Dan iska Wasa Yake bugawa da ita yanzu ya zatayi da tunani barkatai barrcin da Bata shirya ya kwashe ta fuuuuuu.
Fulani fara ce a tsaye tare da Kareema da hadiza govt official meh ya Tara mu anan why d sudden call sauke ajiyar zuci Fulani tayi tace ba lfy bah kamar Yaya ki Mana bayani jibi za a nada yareema a matsayin sarki inalilahi suka Fadi a tare ,meh ta Yaya ban sani ba Amma abun da na sani shine da hadin Kai munafukai waziri da Abdulfayat ta Yaya hakan ya faru duk yanda zamu yi muyi Amma wannan shegen yaro fa barai taba saka kafafunsa a cikin fada ma sakko turakar sarki yanzu dai shawara Mai ya kamata Kareema tace ni dai kawai mu hallaka shi barzaku,Dan nawa kike fadin mAh a Haka ,haj Kareema hararar ta tayi tace waya baki kyautan Dan kin San dai yareema ba...haba Kareema muna cikin matsala kina kawo mana wata zance ki rage murya haj Kareema tace ai gsky ce Don naga Tana son wuce limit idinta yanzu dai ina ganin bamu da wata dabara fah sai ta barin yareema Akan kujera lah barai you ba kin manta abun da tunguru ya Fadi in har yareema ya hau kan kujeran mulki tonuwan asirin mu nee ko kin manta in ya Zama MAGAJIN SARAUTA dukkan mu sai ya wargaza rayuwar mu ya kaskantar da mu hukunci mafi tsauri,Yanzu dai tunda ke Kuna da biki Mai zuwa ke Kuma Kareema kina fama da Dan Miji zanje in gana da tuguru duk yanda mukayi da shi zan Fadi muku a Haka suka tafi kowa gwiwa a sake dumm.
Da magariba su momy suka dawo farin ciki sosai tayi at least bara ta zauna ita kadai ba hijjabi ta Sanya ta nufi shashinta zaune take Akan sallaya sai da ta Gama Jan casbhi sannan ta nade sallaya ta zauna cikin girmamawa tace Ina yini momy lfy ya kike alhamdulilah mun barki ke kadai Koh murmushi tayi tace ya Aman fatan yayi sauki gyada Kai tayi cikin siriryar murya tace momy Ina su rahma tace ai kin dawowa tayi da ta samu kawayenta zata musu kwana biyu ita da antyn ta toh ta Fadi Tana Wasa da yatsunta hannunta sallamar sane yasa suka daga ,momy kun dawo tace eh na dawo gaida ita yayi yace ya kuka same su lfy kalau in rahma ai a can na barta ita da baby na zo tfy tace ita zata zauna da baby Wanda dama da niyyar kwana take gyada Kai yayi yace yayi kyau ,ya jikin nata da sauki ta Dena amai Amma Bata cika cin abinci Kuma Bata son magani ya Fadi kallonsa tayi kamar ta budi baki tace karya Amma tasan Haka ba Mai yuwa bane ,Haba diyata kici abinci kinji don ke da abin cikin ki sunkuyar da kanta tayi baba lantana amsawa tayi naam hajiya kawo mana abinci muci da sauri Mami tace na koshi momy yaushe Kika ci abinci ya Fadi Yana daga gira kawo abinci tayi tuwon shinkafa nee da miyan allayahu sai kamshi Yake zuba musu tayi a plate Daya oya in kallon ku yanzu ku cinye abinci oya ta zuba nata da na baba lantana Zama tayi ta lankwasa kafa Hala shima suka kama cin abinci Bata ci dayawa ba Don Bata Dade da cin sauran abincin ba sai da ya koshi ta tattara kwanuka duk yanda baba lantana ta dage Amma taki takai sink ta fito yanzu dai are yayi ku wuce shashin ku Allah ya tashe mu lfy amren suka amsa Yana gaba Tana baya suka shigo wucewa daki yayi wanka yayi ya Sanya rigar barrci laptop idinsa ya fito da shi parlour zaunetake Tana kallo a wayarta Wanda ta tura daga wayan hauwa ki rage volume ya fada rage shi tayi sannan ta cigaba da kallo cikin kwarewa Yake dannawa ya iso oan abun da ya ke nema bincike Yake tukuru Amma ya kasa samun password din duk Wanda ya gwada sai ace Masa wrong nee yamutsa gashin sa ya tashi ruwa ya debo a dispenser ya shanye Tass ya koma daga waya yayi yace sir ban samu bah duk Wanda na Danna x wrong okay zamuyi mgn da Kai gobe shikenan sukayi sallama ajiye wayan yayi ya tattara tarkacensa yayi dakinsa bude kofar yayi sannan ya kulleta waje ya nufa bayan ya tabbatar da Mai gadi ya rufe sannan ya dawo parlour har yanzu Tana kallo ki tashi dare yayi tashi tayi jiki a sanyaye ta nufi dakinta kashe komai na electronic,ya nufi kitchen yayi hakan ya nufi dakinta bude shi yayi ya shiga yanzu sanye take cikin dogon riga Mara nauyi Tana kwance har yanzu rike da wayan kallonsa tayi ta zame phone din tayi Zama yayi Akan kujeran dressing mirror Yana kallonta a kwance da take tambaya ya Mata hauwa ta taba aure gyada Kai tayi bayani nake son ki min da baki ta taba auren ba sau Daya ba biyu ba Kuma uku juyowa yayi don gasgata mgnr ta auri mazaje har hudu ta Yaya hakan ta faru duk Wanda ta aura a ranar Yake sakinta a lokacin bayan an daura auren kamar mijinta na farko haydar sai da aka kaita gida en Kai amaarya zasu tafi ya aika Mata da salon saki har uku tayi kuka neee,na biyu Kuma Ana daurawa ya Fadi ya mutu wato Abbas na uku aliyu shi Kuma Ana daurawa a fill-in ya saketa na hudu har an fara Kai mutane fillin fansa ya maka Mata saki tahjudeen na biyar saurayinta Ismail Ana kokarin mgnr ya bace ba a sake ganinsa sai shuaibu shima Ana mgnr kawo lefe ya fasa aurenta ya auri kanwaeta nabeela sai na karshe Ahmed shiyasa Bata son mgnr aure ta hada ta da mutum Don anguwan har an sa Mata suna mai son maza runtse Ido yayi cikin takaici ita Kuma Haka Allah ya kaddaro Mata tashi yayi ya nufi dayan side shigewa bargon yayi ya koma can karshe jikinta nee yayi sanyi ganin inda ya kwanta zuciyarta na karfafa Mata rolling tayi har ta iso inda Yake kwance am sorry ,kayi hakuri ba dagangan na Fadi tsoro nee am sorry juyowa yayi inda take kar ki sake baki San yanda naji bayan nasan am a rappist rufe Masa baki tayi tace ah,ah tunda ka biya sadaki kaiba rappist bane shafa gashinta yayi da suka fita daga net idinta banso Haka kaddar mu zata kasancewar Amma nasan gata suka min Mai yawa da na sameki godiya nake dukkan kirjinsa tayi duk da kukan da nake maka kaki kaji min ciwo har sati ban warke ba murmushi yayi yace nasani Amma a lokacin sun bugawar da ni Wanda yasa dole nazo Miki a Haka su San in ba Haka sukayi ba abun da zanyi Miki shiga jikinsa tayi tace ka hakura yace na hakura kefa kin hakura da ciwon da na ji Miki murmushi tayi tace na Dade da hakura tunda naji da auren mu hakan ta faru na dauka baki Dena son Sadiq ba had a fuska tayi tace Koh ban zauna da Kai baran taba auren mlm Sadiq ba Don maganganu da ya Fadi min na tabbatar ba mijin arziki ba kenan ni mijin arziki nee daga Kai tayi cikin ji kunya kashe wutan daki yayi romancing idinta sosai Amma Bai wuce gona da iri cikin jikinsa ta shige alamun kunya har Barrci yayi awon gaba da ita shafa Mata gashi Yake murmushi Yake yi kamar mahaukaci gyara bargon yayi barrci yayi awon gaba da su .
Inspector nee tsaye a balcony rike da red wine a hankali Yake Sha I have been calling you muryar yareema yaji juyawa yayi Abbi yaushe kazo yanzu sannu nazo duba ka so how are things going Wasa da bakin Kofi inspector yayi yace not so well I have lots of loads on my head kamar wane da wane like kareema the devil ,bincike Akan miyuwar mahmud ,my children and even dat stubborn wife of mine dariya yareema yayi yace haba Abbi ita kadai ce me dat has 2 fah inspector yace gwara Kai nihat x a stubborn girl ni dai nasan Babu wannan a dangin mu and a gurin wasu ta gado cikin subucewar baki yace Khadija daga Kai inspector yayi yace zai yuwu don matarka ma ba baya bace muna da unfinished business da ita daga gira yayi yace na meh na business ita Yar kasuwa ce okay so ya batun Kareema yanzu dai zuba Ido kawai zanyi I would be waiting for her ,jibi za a nada ni sarki murmushi yayi yace congaratulation meen tnxs wen bayan sallar jumaa toh Mai martaba buga shouldern sa yareema yayi yace mumu winking yayi yace Kai abun zaiyi armashi ga sarauta ga Mata biyu Kai Dan gata nee fah gaba da baya mun Yankee shawara fitar da Mai martaba kasar waje hakan yayi in yaje zai yuwu a samu canzi inaa auntyn ka kana nufi sulthana yace uhmm ta tafi gida ooh meh nee just Tana min Kama da wata Wanda sani but just forget it maganganu suka cigaba da yi10 sukayi sallama tuki Yake a hanya Yana lura da motar da take bibiyan sa rage gudun motarsa yayi itama ta rage Tata tuni ya take birki ya bawa motar mahaukacin wuta sharp ya bacewa Mai tuki ta dayan Conner ya nufi masarauta bude masa kofa akayi yayi parking rabiu nee ya iso rankai Dade ya akayi bakin sun fara Isa na Kai su masaukin su daga Kai yayi ya mika Masa keyn motarsa shashinsa ya nufa Yana shiga ya tarar da summaya cikin shiga ta daukan hankali taku take cikin daukan hankali sannu da zuwa my king yawwa ya fadiya nufi sama Tana biye da shi dakinsa ya bude sannan suka shige rage kayan jikinsa yayi alamun wanka zai yo matsaowa tayi ta Kama Taya shi muje in Taya wanka Bai ce Mata kala suka shiga bayi shirme sukayi sannan sukayi wanka suka fito rungume shi tayi ta baya yareema nah I love you ta fada murmushi ya Mata kawai sannan ya shafa jikinsa da Mai Haka itama three quarter ya nema ya Sanya sannan ya nufo gado agajiye Yake har yanzu Tana rungume da towel Hawa ta side Daya tayi ta cire towel din ta shige bargo manna jikinsa tayi da Tata ai spark ne yayi filling kan yareema suka biyawa juna bukata barrci ta zarce shi Kam tsakake jikinsa yayi Yana fatan shiryuwar summaya yanzu ta koyi dauriya da hakan barrci yayi awon gaba da shi .Khadija Kam hankalinta kwance tayi barrcin ta da nufin gobe da safe in Bai turo Mata kudin ta ko Kaya sai kotu ta raba su ko morroco Yake sai taje ba wani shegen da zai cuceta duk mijin Zahra nee ya Bata tabbacin ingancin Kaya da Kuma cika alkawarin irin tasa ta yarda ta ga kayan sunyi kyau high quality Amma dai baza a cucueta wallahi barrci yayi awon gaba da ita .
Nihat Kam kin sakewa tayi Don damuwa da tunani mijinta da ya Hana sakewa momy da ummi sun tambaya Amma sai tace musu Babu ranta a dagule saosai gidan ma ba ya Mata Dadi.
Da safe shriye shiryen masarauta take sosai Akan bakin da suka fara zuwa wasu a cikin masarauta wani Kuma masaukin guest house ake sauke su ,khairi itama ta dawo daga gidan maman husnah kwana biyu take Mata dakyar yareema ya yarda ganin har da ita maman husnah taji Dadi kuwa shashin momyn ta ta wuce Amma aka ce tana barrci shashin yareema ta wuce dogari suka sanar Mata da ba ya Nan sai shashin kausar da tayi breakfast take gaida ta tayi rungumeta kausar tayi tace my baby u are back yaushe Kika dawo jiya daddare na dawo I miss u miss u too oya zo muci abinci I just had breakfast but can't say no Tana Hawa kan kujera ta zauna abinci ta zuba Mata suna ci suna Hira albishiri goro Muslim x coming for a holiday ai abincin da Bata sake ci murna ta ringayi yeeh I love you aunty love you too ta Mata pecking murna nee ya cika Mata zuci sosai a Haka ta wuni a shashin ,don da safe sukayi mgn da daddy yake sanar musu da gayatarsa da yareema yayi zuwa nadin sarauta da Kuma iyayen ta Mata da kanme don takanas ya tura musu Kuma zasu zo da yamma ,a bangaren Fulani Kam hawan jinta ya tashi sosai har likita ya bada umurnin a Bi da ita a hankali in ba Haka ba zuciyarta zata iya bugawa daga Nan zata iya pralayze or mutuwa direct tuni yaran ta Mata suka shige tashin hankali Don tun jiya ta taso kowacce suka zo suka tarar da likita Akan mamansu ,abun kamar a mafarki yaranta Mata hudu afiya ,zulaiha ,mardiya sai muwadat a cikin su duka zulaiha ce ta dauki halin Fulani possessive dukkan halinta irinta Fulani ce bayan likita ya tabbatar musu da in ta kwantar da hankalinta toh komai zai yi normal da son samu nee a fitar da ita daga abun da ke sa Mata damuwa gashi dai sai bushe bushe suke ji alamun isowar wasu masu mukami Haka suka kwana akanta ,
isowar su mommy da ummi Wanda dakyar tazo sai da daddy ya Sanya baki da Muslim da Abdul an bar anty bilki tare da nihat Basu Gama hutawa ba faty ta zo da yaran ta sai Zahra da Kuma anty rahima anty Aysha Kam Tana waje ai kuwa filing ya bada armashi ga yara sai dariya ai baka Jin komai sai Wasa da dariya dama yaran sun Saba da juna.kaya nee dinakau dady ya bayar a kawo Mata harda alkayyaba guda biyu momy har da Abu suka Mata raping su anty rahima suka siya soveniers daga Mai bada kudi sai abubuwa dai har da sancks na baki akayi irin cake da doughnuts .
Shashin summaya kuwa Cike Yake da Mata Yan siyasa kawayen momy da Kuma Yan Mata Yan duniya kowacce cikin shiga ta kece raini zaune suke sai gossiping da gulma wacce tayi kaza da mijin wacce ta Kara kishiyarta sai karyar tsiya ta Miji ya Kai su London ya kaisu abroad wacce ta siya sabon Benz Haka hirar su ke juyawa kowacce nason ta nuna her husband holds a big position Haka suka kwana sunayi ,kilishi Bata San Ma suna yi hankalinta a kwance a daki .yareema tunda yamma ya dawo security nee a zagaye a koina na masarauta sai da Yake ya duba Abba sannan ya tabbatar da komai x ready jibi za a tafi da waziri da kilishi sai personal bodyguard idinsa sannan ya wuce gurin baki cikin masarauta today x only his free day as from tomorrow labari zai canza shashin summaya ya nufa ciken da Mata Yan siyasa gaida wayanda ya duba alamun mutunci yaja summaya suka daki suka tattauna toh shi keanansai mu hadu anjima sannan ya fice shashin Khadija ya nufa tunda ya shiga ya hango khairi da Muslim suna Wasa na game a tv yayu nanta suka gyara sannan ya iso don hango iyayen matarsa har kasa ya sunkuyya ya gaida da su amsa sukayi suna tambayarta sa jikin abbansa Wanda hakan yasa yaji Dadi a ransa sosai ba kamar mutanen summaya Kuma Basu cika shashen kamar biki summaya Wanda zasu Kai hamsin a yanUallah yayi dai suna da extra part ,sannan suka gaisa da Yan uwanta mgn yawa su Muslim suka tashi da gudu uncle ,papa kowa na rige rigen zuwa suka rungume shi murmushi yayi suka gaida shi rada yayi wa Muslim Wanda ya daga Kai fita yayi ya musu sallama rada yazo Mata a kunne are you sure yes Mama he x waiting for you toh gyalen Zahra ta yafa tayi waje hangosa tayi a can nesa a shashinsa tsaye alamun Yana jiranta Tana isowa suka shige tare a parlour ta zauna tunda ya warke Bata sake sa kafanta ta shigo tsaye Yake Yana duba Abu a jikin tv shgiowar ta Bai sa ta katse sallama ta sake amsawa yayi da karamin murya shiru nee sai numfashin junansu kake ji ,kana nema ta Fadi har yanzu a tsaye take taku take har ya iso gabanta hakan Bai sa ta koma baya bah kallon cikin Ido suke wa juna ganin ta kasa daurewa yasa ta juyar da idonta gefe kwali babba ya dauko daga kujera sannan leda fancy bag shi Zaki saka gobe ina da kayan da zansa kallon gefe tayi bayan ta Fadi umurni ba shawara kenan Amma ai Ina da kayan da zansa taku Yake yasa ta ringa koma baya har ta iso bango fuskarsu na kallon na juna maimaita abun da Kika Fadi tsura ma idonsa tayi ta mayar gefe ta juyar da fuska nace Ina da kayan sawa hannunsa ya dauka ya juyar da fuskarta cikin tasa ki maimaita abun da Kika Fadi tsurawa juna Ido sukayi kamar su kadai nee Babu komai dake evolving around su ,summaya Haka ta shiga ta tarar da su Haka daci taji Amma ta danne tuna shawaran momy ,my king ta fada Yana Mai sakinta tare da Bata hanya gashi inji momy zata yi mgn karba yayi sunyi dakikai sannan ya mika Mata wayar ya mayar da kallonsa ga kausar Wanda Babu halin tfyhannunsa na rike da rigarta ki dauka ki fitar a parlour na dauka tayi zata wuce summaya tace har Satan kwana aka koma nee murmushi kausar tayi tace in Banda abunki ai yau kwana na nee Amma Kika fanshe ta Zama taki kar ki damu kanki na baki aro Amma zan karbi abata ,summaya tace sanin kanki karya kike murmushi kausar tayi Wanda Yake Kara kular da ita ki kula da shi kinsan akwai baki na a Cike bayan haka bana son tonuwar asirin don kinsan mijin namu gwarzo nee nasan he can scream my name winking tayi Mata tayi tfyr ta ita ma ya Mata mgn Akan Kaya dauka tayi bah godiya shikam Yana buhu duk abunda suka fada a kunnen yareema ba abun da Yake basa mamaki kamar he z a screamer and her name mamaki nee da alajabi nee ya cika sa bayanta ma shima kayan sa suka iso hatta da rawanin nadin sarauta sarki alfayat ya iso shima fada ya cika Damm hatta da guest house guda biyu sai da yayi renting din hotel din inspector mutane Damm bayan sun kebe suka tattauna muhimmin maganganu sannan sukayi sallama daddare summaya ma tazo duk da bakin da take da shi Bai Hana ta Shan wanka ta zo dakinsa yau Kam Wasa sukayi sannan sukayi barrci.rungume shi tayi kamar za asace shi .da safe tun biyar akayi sallah ko Ina a fada a Cike bam sai aikacen bayi da suke ko Ina an tabbatar da komai Fulani fara .
Cikin riga da skirt na super wax na hango kausar tayi kyau Bab make up a fuskarta Amma hakan Bai Hana ya fito da natural kyawunta gefenta Zahra sai mom y da ummi anty rahina na gefen ummi sai faty yara na shashin khairi wai suna having tea party karfe Tara yanzu ko Ina a Cike Yake hatta da bayi sun Sha sabon Kaya ja da blue Wanda kowa zai Sanya mashallah sunyi kyau sosai .summaya mAh yau tawagar momy ta iso hasko muku haj Kareema nayi a gefen mamanta duk wasu matan commissioners da ministers dadaya nee Basu zo ba sai kace sabon aure ake hango muku summaya nayi a parlourn karami da kawayenta suna rawa suna takawa sanye take da fitted material ta Sha make up sai chilling da dancewa suke order Kuma kamar matar president shashin ta gaba Daya an canza Masa tsarin sa da komai .
Yareema nee zaune a kasa sarki alfayat da waziri a gefe Amma Kai waziri baka gani in mun taige shi Babu wata damuwa Dan rusnar da Kai waziri yayi yace inshallahu rankai Dade babu wata matsala da zai zamo Kuma dama Ana son adili Mai dakataku Mai tausayin talkawansa a kwanakin Nan mAh suka samu matsala da amaryar yareema daga Kai sarki alfayat yayi yace Haka nee yareema daga Kai yayi yace eh toh in dai Hama nee zamu tsiga shi Amma wa kuke ganin ya kamata a bawa wannan sarautar waziri yace duk zamu duba Kai Kuma fah waye zai dawo acting waziri in kun tafi yace koma waye nee rankai Dade in har ya kasancewar Mai fadin gsk toh sannan suka cigaba da tattaunawa yanzu. Dai ka wuce masarauta zan biyo ta gurin abokina toh rankai Dade sannan ya musu sallama masarauta ya shige bodyguard na biye da shi a baya parking yayi ya nufi shashinsa .
Doc/ummul pov
Kin Gama shiri ne eh saura min takalmina ta Gaya Tana yafa gyalenta babba takalminta flat ta dauko ta Sanya ta rike Jakarta a parlour ta tarar da shi sanye Yake da jumper Ash da cover shoe Mai kyau duba shigar ta yayi sanye take da less riga da skirt purple da blue ta daura asaita sai takalmi jaka da gyale purple fuskarta ba komai sai powder da man baki muje momy na jira okay kulle kofar yayi sannan suka sauka a jere momy nee tsaye cikin shigar less idinta tayi kyau muje mu je isowa sukayi sai da ya kulle kofar sannan ya iso bude ma momy kofar gaba tayi momy tace shiga jare daughter ni Ina baya Kinga in kina gaba mAh x better avoidance of accident nee Amma kina baya fah toh there x problem rufe fuskarta tayi ya tayar da mota murmushi yayi yasan inda zancen momy ya nufo ya taka ma motar birki t suke ko Ina shiru isowa yayi aka tsaida su a bakin gate sai ka bada pass shi Kam ya manta da pass din Don ko budewa Bai yi ba daga envelope daukar waya yayi ya Kira yareema har ta Gama ringing Bai dauka yanzu son ya za ayi Bari na Kira kausar Kiran kausar tayi amrah ta Miko Mata waya ganin Dr yasa ta daga gaisawa sukayi sannan ya Mata bayanin abun da ya faru toh mika Masa wayan mika Masa wayan sukayi sun Dade sannan bodyguard ya mayar da wayan emm kana ji ba doctor eh zan turo a kawo maka yanzu stirct order nee daga yareema I hope ba wani Abu ah,Babu muna jira kamar 5minute sai ga baiwar ta asmau ta fito ta nufi motarsu a gefe ta says saukar da glass din yayi tuni ta ganesa ta gaida su sannan ta Miko musu shiga mu sauke ki ah,ah momy tace zo ki shiga shiga tayi suka bawa bodyguard suka mayar da shi tare da bude kofar tfy sukayi a parking lot fake kusa da shashin kausar sukayi parking fitowa sukayi har baking kofa ya rakasu kamin ya nufi shashin yareema ,shiga su ummul sukayi tare da momy ta rike ledar da momy ta zo da ita da sallama amsawa akayi yara suka nufo anty ummul ai saura kadan suyi kasa har da ita murmushi tayi sannu da zuwa hajiya su momy da ummi suka Mata tarba isowa ummul tayi ta zauna akasa snacks da juice aka kawo musu bayan sun gaisa da haj sannan ta gaida su amsawa sukayi nufo addunanta tayi suna gaisawa kowacce sai tace tayi fresh Anya doc Bai yi ajiya ba murmushi kawai take musu meh ta San zata ce musu daga yin Abu sau Daya shikenan ka harbu kenan, shigowarta kawayen momy nee haj latifa da mamman Nana a baya kuwa matar waziri ta biyu ce da mamman husnah ai parlour dada armashi yayi kowacce su da gift da ta kawo mashallah .
A shashin yareema kuwa Abdullah nee , inspector,Salman ,abdurahman ,sheik,Nazir ,Ahmed majah,Suleiman da doc Ali da sauran abokanan sa sai rabiuu dake jeka da dawo Hira suke yareema na daga daki shida Abdullah kwance yareema Yake yayi ruf da ciki jikinsa a sanyaye Yake baya Koh son mgn lallashin sa Abdullah yayi akan yayi ,yayi wanka saura kadan a shiga masallaci da ban baki ya samu yareema ya tashi,basa fili yayi ya koma parlour hiran su suke wasu na danne danne Ahmed Ina Yusuf ya Abdullah ya tambaya Salman nee ya cafke Yusuf kake tambaya mayen Mata ai yanzu Haka Yana manne da matar sa Nazir ya karbe Yana amarci zaku taso sa tsaki Abdullah yayi he x d head of security na yau Taya zamuyi mgn ya Gama ce min zai zo ku duba saura 1 hrs fah Ahmed yace zai zo maybe hold up nee ya rikesa better ya Fadi Basu gama mgn ba Yusuf cikin Kaya farare Sol sanye da Bluetooth karami Mai kyau Salam ya Fadi suka amsa Abdullah yace sai yanzu ,yanzu nake masifa murmushi Yusuf yayi yace haba soja uzuri aka samu my wife ba lafiya shiyasa yanzu ma Haka ba Don alkawarin da nayi bana tunani zan zo shege nigga har ka harba kwallo mtssssssss Yan iska kawai ba wani Abu nee fah okay kunyi mgn da security din yace tun dazu mgn nake da su so we are ready okay juyawa Abdullah yayi yace doctor's Salman ,doc Ali da sheik suka daga hannu very good ya Fadi ,matsawa gefe yayi ya dannawa faty Kira wacce take wa momy kitso ganin husby ya sa ta tayar Ina zuwa momy ta matsa gefe baby amsawa yayi Ina kike shashin kausar Ina wa momy kitso murmushi yayi okay dama I just miss u kaima Haka sannan suka katse call ta koma parlour.wanka yareema yayi ya shirya cikin farin jumper Mai kyau anyi Masa aiki baki mashallah tare da Sanya links din Mai kyau sai takalmi half royal baki da golden Yana kyali sosai ya Sanya hulansa baki akai tare da zaro karami da babban wayarsa ya zuba a aljihu turarensa Mai sanyi ya Sanya sannan ya bude kofar sauka kasa yayi hannunsa rike da gare har ya iso suna kallonsa kowa ya Kama murmushi karbe gare inspector yayi Abbi murmushi yayi Abdullah ya matso sukayi mgn ka tabbatar ba abun da zai faru da yaran mutane da toh ya amsa hoto suka ringa dauka duk da baya so Amma they came all the way from home just to celebrate this day ganin zasu sa Masa ciwon Kai yasa yace ya Isa dazu aka Kira tashi sukayi suka Shashi a tsakiya har da bodyguard tfy suke har suka iso masallaci jumaa an shiga an gabatar da sallah bayan anyi aka Dan zauna akayi huduban jumaa na minti ashirin sannan aka nufi fada yanzu dogari nee a zagaye da shi har suka iso manya manya Chambers na fada suka shiga kamin ya shigo yau Mata da maza nee a ciki summaya ce ta shigo sanye da pikin alkayyaba a cikin alkayabbar less nee pink da fari ta Sha kyau takalminta kawai abun kallo da tawagar ta hatta da bayinta daban suke daga sauran bayi algaita aka ringa busawa har suka iso aka zauna a kan shimfeddiyar lalausar royal carpet. Aka ringa gabatar da sauran matan waiziri da matan sarki hatta da Fulani fara wacce take sanye cikin less Jah hatta da alkayabbar ta Jah ya zamanto Fulani Kam Ash ta saka kilishi farin alkayabbar ta saka hatta su afra yau an Sha kyau da yellown alkayabbar ,dogari dake bakin kofar nee suka sanar sannan zamu gabatar da Mata ga yareema amarya ga yareema farar mace alkayabbar Mata takun ki daidai take da giwa taka lafiya da tawagar ta busa na algaita ya fara bugawa bumbum suka ringa taku har suka iso tsakiyan fada wasu na gani bakinsu a bude kausar ce sanye da less golden cikin zubi stone riga da skirt takalminta ma golden hills nee sosai Wanda takun mutum Daya by mistake sai dai karya hannayneta sanye da awarwaro gashi ta Sha Jan lalle abun da yafi daukan hakalin jamaa shine alkayabbar ta baki ne a gensa anyi Masa ado na golden a gefe tambarin wannan masarauta kamar ta arewa taku take a hankali suka iso inda aka adana musu daga can gefe yareema ke hango ta sauke ajiyar zuci kawai yayi sannan aka fara nadin sarauta a tsakiya aka aje yareema bayan ya Sanya gare da ya kasancewar half nee Mai kyau alkyabba aka dauko fari da blue aka Sanya Masa sannan aka cire hulansa tare da dauko Jan hula sannan aka dauko rawani Wanda take mamallakin kakansa a duk lokacin da za nada sabon sarki shi ake sanyawa fari nee sannan aka Sanya Masa kayi alkawari cewa zaka hau wannan kujera ka Kuma mulke ta tsakanin ka da Allah ,cikin tausayi da jikin Kai da mutanen wannan masarauta da alumma kayi alkawari bara ka cutar da wani baraka zalince alummar gari da wannan matsayi sannan zaka Zama sarki Mai jagora da alummar sa ,zaka fitar da gsky sannan zaka kare wannan masarauta ni.......nayi rantsuwa baran Zama Mai juyawa wannan masarauta baya har mutuwa ta riske ni ,Yana maimaitawa.............ni yareema abduljalal mustapha nayi rantsuwa baran Zama Mai juyawa wannan masarauta baya har mutuwa ta ta riske ni shine kalaman da Yake Fadi mashallah kawai take ji sai iko ta Allah a hankali aka tashe shi sannan sarki alfayat na rike da shi har suka iso gaban kujerar sarki Bismillah aka Sanya sa ya furta sannan aka zaunar da shi busar algaita da sarewa ke tashi sarki yau sarkin gobe,sarki abduljalal mustapha taka lafiya maimartaba dogari tuni sun dauka an zagaye shi daga Kai kawai yayi alamun ya Isa wani abu aka gabatar sallaya ce sai takobi karami a gefensa wannan shine sako daga tsohon sarki Al mustapha wannan wasiya ce na na isar da shi sannan aka ajiye ,sannan ga tawa key motar ya ajiye ,gyada Kai Mai martaba yayi alamun godiya ,waziri nee ya taso tare da mika gaisuwar sa wani karamin kwali ya basa budewa dogari sukayi littafin tarihi na masarauta ,sai galadima da ya mika Masa yadi Mai kyau ubandoma ya mika Masa Abu a gora a rufe sannan Fulani ta bada alkayabbar ja Mai kyau tare da keyn motar sai Fulani ta bayar da keyn mota sai kilish ta bada takalmi royal mai kyau sannan matan waziri suka bada yadi masu kyau matan sarki wasu gruruwa suka ba bayar motar har hudu ya samu da gidaje guda shidda dogari suka dauka godiya Mai martaba Yake ,matan galdima da uban doma duk sun bayar da kudi dubu dari Bibi biyu hatta da matan sarki alfayat guda biyu gyaran murya akayi matar maimartaba uwargida summaya ta bada motar Benz guda sannan alkaybba sannan ta bada yadi designers ma Mai martaba ai kuwa aka dauka sai uwar gida shiru fada tayi tana jiran taji an Kira amaryar sa shiru takun takalma nee yasa suka zubo Ido har ta iso step da zai sada ta da ta da Mai martaba (yareema) dogari suka matso alamun barata zo ba daga musu hannu yareema yayi isowa tayi sunkuyawa tayi a gabansa alamun gaisuwa,amsawa yayi tare da gaidasa paper bag ta fito da shi wani karamin akwati bude shi tayi tare dauka Abu agogo Ido ta hasko alamu ta Masa da ya Miko hannunsa Haka akayi ya sa hannayensa Sanya Masa agogo tayi karamin ring Yana da Abu ja akansa ta fito da shi Sanya mishi a yatunsa na tsakiya sai takalmi fari half royal Yana ratsin blue a jiki sunkuya tayi tare da dago kafansa ta zare takalminsa tare da Sanya Masa takalmi tuni alumma ta zuba musu Ido dogari da bayi suka dauka tubarakallah amarya ga sarki ta bada agogon tare da zobe da Kuma takalmi ratsin royal Masha Allah Mata bayi guda sukayi murmushi ya Mata sannan ta sauka daga filin ta koma gurin zamanta anty rahima tace bana Gaya muku ba zata San ba a kishi da yaran aliyu gurel momy girgiza Kai tayi tace rahima Anya ba gun likita zamu Kai ki abun ki yayi yawa dariya tayi tace ummi ku duba wancen mutumiyar mayar da idonsu sukayi Akan summaya da tawagar ta da baki suke Bata Akan tayi hakuri tayi shiru zubawa kausar tayi tana cize yatsun ta Haka aka Gama sannan abokan arziki suka bada nasu kyauta a duka suka dai yareema ya tashi da miliyon ashirin da biyar motocci guda Sha biyar alkaybba guda goma sai map da takarda ta wannan masarauta sai takobi da sallaya guda biyar da gidaje guda Sha daya sai fili Wanda Mai girma govnor ya basa a Haka aka cigaba sannan sarki Al fayata yayi gyaran murya rike da mic yace a yanzu dai waziri zai Dan yi tafiya don Haka za a daura Mai wakilcess kamin ya dawo ba kowa face Ibrahim shamsudeen wato Dan uwan ubandoma sannan an bada matsayin galadima ga abdulshakur fatah (Dan uwan galadima) sai Kuma ubandoma da zai zauna amtsayin sa sarkin fada zaiyi murbus ya barwa kaninsa Musa sai sarkin dogari Wanda ya kasance rabiu (bawan yareema) aka cigaba an iso kan jakadiya dagowa sarki alfayat yayi yace an zare wannan suna daga wannan masarauta don wasu dalilai na Mai martaba daga yau Babu jakadiya sai sai shugaba Mai lura da bayi maza da Mata Wanda na mace baba hasiya sannan namiji tsohon sarkin fada Haka aka cigaba da nada su akayi bayan ga Haka nee sai algaita da sarewa da murya dogari kake ji kowa na zuba ya gaisa da Mai martaba wannan dogari ke zagaye da shi ........fita akayi ya hau dokinsa fari Kal Wanda ya kasance na mahaifinsa a hankali suke tfy suka zagaye ko Ina na masarauta bayi da mutane na Mai mika gaisuwa sai dagawar hannunsa Yake a fanin su Abdullah kuwa tight security aka Santa sosai tunda aka fara kowa ya baza ma kallo Yusuf na waje Yana ciki a daidai lokacin da aka zo zaunar da shi kamar ance Yusuf daga ka gyara hulan ka ya hango mutum a tsaye a gini mafi kusa da ta fada an saita daidai filin da maimartaba zai zauna mgn Yake we have found a target ya Fadi inda suke shi tuni ya nufi gefe inda barai Masa shamaki yareema na zama ya dannawa mutumin bindiga Wanda ba a ji komai don silencer ya saka da sauri bodyguard suka nufi sama abun da ya rikita su shine harbi daya nee Abdullah ya Masa Amma sun samu harbi har guda uku a jikinsa zagaye filin sukayi yi zasu cafke wanda ya aikata Amma ko gilmawar mutum babu gani report suka was of an su shit Yusuf masifa ya musu ya tabbatar suyi operation check na building gaba ki Daya Amma ba kowa har sun so fita suka ji motsin Abu a store alamu ogansu yayi Akan su Taya suyi a hankali bude kofar sukayi daki ne dudubawa suke Amma ba komai sun so fita sukaji Kara a karkashin gado alamu yayi wa Daya ya duba Yana sunkuyawa sai ga kuliya ta for sauje ajiyar zuci sukayi suka fita sir surrounding clear toh ya amsa ya sanar was Abdullah ,Abdullah matsawa gefe yayi yace ki Kara kula Yusuf sannan ya koma position idinsa .yini yau dai Hawa ce akayi ko Ina na gidan talabbijin da gidan radio laburun sa ake ,a gefen summaya Ana Gama hawan yareema ta koma shashinta Yan zugi na Kara zugata suna Kara replaying abun da ya faru a ransu wani with take gani ,ga momy da kawayen ta na Kara ruruwa wutar Haka ta wuni instead ta kasance ranar farin ciki sai ta kasance ranar bakin ciki ,kausar Kam suka koma kowa na bada labari su faty na Kara zuzuta yanda alamarin yayi dariya su momy Ali suke had a fuska tayi maman husnah ta e Ana so Ana Kai wa kasuwa kallon gefe ta musu kawai ta mayar da hankalinta kan tv , su rahima suka shiga posta videos da hotuna a iG da Kuma wats app har yamma sannan aka tattafi an ragu da yawa hatta da ummi da anty rahima da faty aka tafi bakin da suka zo duk an tafi daga kausar sai momy da Zahra a shashin da Muslim da husnah kyauta ta mussam ta basu tare da godiya sukayi sallama komawa ciki sukayi Tana Zama kan kujera lah haula momy na gaji momy tace gsk akwai gajiya sosai ma kuwa ina Zahra, Tana ciki Tana wanka toh Bari na shiga yaran tuni sun fice Wasa bude kofa tayi Zahra da Bata Ankara da shigowar kausar sai ji tayi Mai nake gani Haka Zahra meh nake gani kausar ta Fadi da Dan daga murya janyo towel tayi ta rude jikinta daga ita sai bra da tight a jikinta da sauri ta rufe kofar tace kausar kiji meh zanji Zahra ki Gaya min ki min bayani Taya Kika dawo Haka kimin bayani hawaye na sauka Akan kumatunta ta ba a son Raina hakan ta faru kausar ki tsaya in Miki bayani wani bayani ta fada cikin dacin rai wani bayani ki Gaya min kuka Zahra ta fashe da ahi tare da zamewa kasa tace na kasa fada muku don zai iya cutar min da diyata nayi hakan don kare rayuwar yata sannan Kika lalace taki rayuwar baraki gane ba kausar mother Hood but in kin haihu you would understand wat I mean I can scarfice my soul twiny ganin kukan da Zahra keyi ta iso shafa kanta tayi am sorry ,am sorry zaunar da ita tayi sai da taga Zahra ta bar kuka sannan ta zauna gefenta meh ya faru Zahra ,wat went wrong ajiyar zuci Zahra tayi tace my marriage with abduljamal was a loving marriage at first don ta Abu hanif na San shi at first he gave me diz bad vibe daga baya I gave him a chance we got married nine month I gave birth to husnah the apple of my eyes a lokacin Kuma na gane wasu haleynsa because abduljalal doesn't want a girl child at first na dauka da Wasa Amma daga baya na game he doesn't like husnah tun daga ranar sunanta Bai daga ta sai in fita za muyi Koh abokanyensa suka zo ko Kuma Yan uwa suka zo sun fita Yana ajiyeta like a dustbin na share wannan I endured it thinking pressure daga office sannan ya fara dawowa daga aiki dare sai around 12 Koh 1 Yake dawowa a farko in na tambayeni zai ce min wani project nee daga baya Kuma in na tambayeni zai hau ni da fada da zagi har ta Kai ranar ya buge ni da belt a ranar na masa gargadin har na hada Kaya na zan koma gida Amma da safe ya Hana ni ya Kuma ban hakuri yace Bai San ya hakan ya faru ransa ne ya barci because of my daughter I let it slide ko wata baiyi ba ya fara dawowa gida a buge a ranar nayi Dana sanin auren sa a ranar na daku ne har naji kamar Raina za a dauka bayan Haka ya daure ni da gado and he forced him self on me daga Nan na kasa Gane kansa ya dawo kullum yake dawowa a buge yamin duka Amma bana Bari yayi amfani Dani Sai ya fara kawo Yan matan sa karauwai Akan gadon auren mu in kwana in jinsu da safe Kuma ya sani yi Mata breakfast su ci I treated to tell daddy Amma yace in Nayi hakan he would ruin my daughter ,my daughter kausar dat bastard kausar ta Fadi am sorry Zahra am sorry don't be sorry sai ya fara zuwa da abokinsa party su Sha su bugu a parlour na can u remember the day I called you lokacin Kuna abroad daga Kai tayi na Kira because I made my mind I am going to tell you everything Amma ya kamani duka ya min black and blue har sai da na kwanta Akan gadon asibiti for a week na kaiwa daddy husnah kwana uku ya karbeta ta dawo ya cigaba da ganar da ni azaba wata Rana ya dawo gida da wata a hannunsa a sume da nayi mgn ya wuce ya shige dakin sa Ashe fyade yayi wa ynyr Nan he destroyed her life ranar a gobe na Kai compalin zuwa police station ban fita daga station din ya zo ya dauke ni ya mayar da ni gida ihu ya min wuka ya dauka ya tsaga min rubutu a baya Haka har na warke it kept on going on in my life har nazo na Saba da shi I kept on pretending a lokacin da Kika daura ni Akan kula da mall he started reducing d abuse akai na don baya so ki Gane ,har ya fara amfani da ni matsayin ki ranar naji Yana waya Amma narasa da waye wai ta kayan ki zasu na shigar da cocaine ban nuna Masa naji nayi tighten security da shike sai sun yi tsare tsare shiyasa Bai Gane ba nasan da haka sannan ya fara had a ki da Yan kasuwa a bayane dai Yan kasuwa nee a bayanta fage Kuma masu siyyar da kwayoyi ranar na Tara evidence har na turo Miki a watsup sai ya kamani ya dauki wuka yamin wannan zanen game da batun ki da Mr canari na San da Haka zan fada Miki Amma yace zai kashe min diyata ranar har da nuna Mata wuka ta fashe da d kuka rungumeta kausar tayi tace am sorry da nasan da Haka wallahi da bazan yarda am so sorry for not been with u ,my whole lyf was base on a base less revenge Wanda yasa nake rasa ku ni abun da kikayi kin Fadi gsky you told the truth nooo kar ki damu diz my faith ,wallahi sai na tarwatsa zuriar sa gaba ki Daya murmushi Zahra tayi tace baki Gane bah abduljamal works for big social people Yana aiki ma manyan kasa he has back up ba sau Daya na gwada hakan Amma d plan used to back fire yanzu nasan revenge x all u wani Amma alfarma Daya Zaki min kar ki nuna Masa kin san da hakan kucigaba da mgn then zamu fara tsara Yan zamu shirya down fall idinsa pls kausar karki nuna Masa wani Abu zai iya kashe husnah I love my daughter akanta na zauna da heartless bastard of a father of hers
Naji Zahra Allah ya bani ikon cika alkawari ameen suka amsa shiru Bari naje nayi wanka kamin momy tazo ta same mu Haka ai bayi tayi ta shiga shower na zuba akanta Tana tuna abun da Zahra ke Fadi ranta nee taji ya barci ta Gama wanka ta fito shiri tayi cikin riga da wando sannan ta yo sallah Tana tarar momy da Zahra na Hira husnah tayi barrci Haka ma Muslim mgn tayi wa asmee taje ta kwantar da su Haka akayi haduwa ta zo tayi sannan aka kawo musu abinci suka ci kowa ransa a cunkushe .shashin summaya mah Haka an tattafi hatta da su momy ba Wanda ya rage don kowa ya koma gida don ya kaiwa Mai gida rahoto kowacce an sallameta da less Mai kyau a jiki akwai hoton yareema da ta summaya ai Ana fita aka Kama chapter .
Mami dake kwance tunda safe ba sauki kanta da Kuma amai ya Hana ta sakat ,Yusuf Zama yayi Yana jinyarta sai da ta tuna tar Masa da fitan da zai yi,momyn rahima kamar na fasa murmushi tayi tace bayan alkawarin da ka Masa Dan Allah kaje ka shirya kar suji ba Dadi bayan kun riga da kun yi Akan hakan tare da Kai sumbatar bakinta okay wanka yayi ya shirya cikin jumper Mai kyau rufe dakinsa yayi ya nufi parlour ,har yanzu kwance take dagowa tayi tana kallonsa ta Masa murmushi har ka Gama shiri daga Mata Kai wayoyinsa dake kusa da ita ya dauko yace ki tashi ki shirya muje muga likita or gwara ki bini barin ki a gida hankalina barai kwanta zanje gun momy yace ai Tata fi tunda dadewa itama an gayyace ta toh sai baba lantana tazo ta tayani Zama are you sure gyada Masa Kai tayi okay meh zan kawo Miki duk abun da ya samu ya fice tare dabawa motarsa wuta,Yana fita baba lantana ta shigo suka wuni har shidda kamin ta Mata sallama ta koma don girki yanzu sanye take da wando da top tare da hula akanta ba tsammani taji Ana tabata zata kwala ihu taji muryarsa ajiyar zuci ta sauke meh kike tunani har na shigo baki sani bah Babu ta Fadi ajiye ledojin da ya shigo da shi a hannunsa Leda nee guda biyu sun Dan manyan ta sannu da dawowa yawwa ya Fadi a one seater ya Bai wa kansa masauki ya jikin da sauki sosai Allah ya Kara sauki yasa kwarin Kashi Bata amsa bah Kuma hakan Bai damesa , ya bikin murmushi yayi yace nadin sarauta nee Kuma alhamdulilah kyada Kai kawai tayi bude ledar yayi na farko jaka nee Mai Dan girma ya ciro sannan ya fitar da abinci da away biyu da tufa sai dabino ta Makkah da sprite na gongomi, jakan sake ciki ya bude jotter nee sai cup na mug tashi yayi ya dauki tare da ajiye sai wani fancy bag karami Mai kyau fari ajiye Mata yayi yace matar maimartaba tace na kawo Miki shi Tana Mai Miki sannu da jiki kin gane ta ai Wanda kuka je bikin ta keh da ummi daga Kai tayi murmushi a saman fuskarta na gode sosai kayan sun fito mashallah abinci can Kuma ni dake don ban zauna bah kin San ni ne head of security na event cikin tausayi Masa tace ayya sannu daga Mata Kai yayi ya janyo dayan ledar kayan kwalama nee a ciki daga grape ,apple ,fruits kala kala har da biscuit da tuwon Madara ya kawo Mata ai janyo ledar tayi tuwon Madara ta hau loda kusan goma ta debo kwace kwanon yayi kallonsa tayi ta turo baki tattara ledar yayi na kayan kwalama ya Kai inda ya kamata abincinsu yasa a microwave. Sai da yayi zafi ya fitar a plate ya juyo da nashi da nata sannan ya fito rike da shi isowa yayi ya ajiye a gabanta tashi muci abinci tashi tayi Don kamshin yayi mugun tfy da imanin ta jollof rice nee sai kaza da kwai a gefe da plantain kowa naci shiru kake ji Tass tayi da kwanonta tayi hamdallah tare gyatsa ai kunya taking murmushi ya Mata ya mayar da hankalinsa kan abincinsa hamdallah yayi shima yaci don wani mahaukacin yunwa ya keji tashi zatayi ta Tara yace koma ki kwanta I can do it tattara shi yayi ya fito da plate na fruit ya yanka musu small potion shima sun ci ta dauki plate Kiran majah nee ya shigo wayarsa Yana tambayarta ya jikin amaryarsa da sauki Allah Kara sauki a kula Mana da babyn mu tsaki yayi don't go and concentrate on her kana damuna a banza a wofi ko dai meh Nene dai sannan ya kashe call din duba time yayi har lokacin ishai yayi Bai yi sallah ba cikin sauri ya shige bayi tare da alwala ya fito dakinsa ya wuce yayi sallah Yana gamawa ya shiga wanka riga da wando na barrci ya saka sannan ya nufi parlour kashe ko Ina yayi tare da rufe kofar sun riga da sunyi mgn da momy ya Mata sai da safe dakinta ya nufa barrci mah take Hawa gadon yayi ta dayan side ya lume cikin bargo ko 15 minute Bai Kai barrci yayi awon gaba da shi rungume da Yar matarsaFulani tun da taga wannan alkayabbar hankalinta yaki ya kwanta haba saura kadan mutane su gane dakyar ta daure Amma abin na ranta ta kasa fitar da shi kallonta take Cike da tsana Wanda ba lallai bane ka Gane Amma dai an Gane cewa Fulani ta fiye son summaya Akan kausar Wanda ba za a ce ga dalili ba .......
Mai martaba na hango zaune a gefen tsohon sarki almustapha. Kallon kilishi da waziri yace baba a kula da shi inshallah Mai martaba kar kaji komai da karfe goma jirign mu zai dagu zuwa Germany a kula da Amana inshallahu fita yayi daga motar bayan yayiwa Mai martaba peck sannan ya fice yana kallo har motocci guda uku suka fita a jere sauke ajiyar zuci yayi sannan ya nufo shashin sa dogari na bayansa fuskarsa a hade ya shigo wanka yayi sannan ya fada gadon don wargatse gajiya a Haka barrci Mai Dadi suka daukesa
