Adaidaita yana ajiye ta jakarta ta bud'e 1k tabashi ta juya, Hajya canjin ki? ko juyowa batayi ba ta bud'e gate d'in gidan ta shige
Amaa taci karo da ita, da sallama ta shiga oyoyo Aunty Beeboh ashe kinzo?
Eh ke kuma fa daga ina?, hhhh makaranta mana nan tagayamsu yadda akayi dariya suka saka nan ta shan take saidataga lokacin tashi yayi sannan tayi musu sallama ta ware
Batajima da shiga gida ba, tajiyo wayarta ZAHRA Bukar ce
"Hello qawas yah?
Malam Fiqh yace mun wai bakida lafiya?
Eh hhhh wallahi nasan qarya kike nan take taga yamata yadda akai suma dariyar sukai
Maman Feedoh na sama, bataji shigowar taba, saidata sakko taganta tana sana'ar tata wato chat ta jona wayar tana charge ita kuma tana aiki akanta
Oh ni Asma'u Allah ka shiryamun Firdausi, Mama Firdausi..nidai Wallahi banaso haba saikace wata mai tallan zogale, nidai Feedoh zakinacewa dan Allah, ko su Aunty suma haka suke cewa
To naji Feedoh, Yauwa mumcy na Yanzu naji bayani, nashigo kina sama? Eh maza a tashi ai Sallah
Haka ta mik'e tai sallah ko Addu'a ma batayi wani dogon lokaci tana yiba, tashafa aka fara chat, 2go tahau Zahra itace online, anan aka fara hira, kafin wani lokaci saiga Auta aifa nan aka baje dagacan aka hau WhatsApp sai NAGARTA official
Sun fara surutu kenan, saiga Aunty Lubie da gudu suka koma gidan hira
Anan akafara zancen jumping da hiran su dai, basu suka saukaba sai 12:30 alokacin kowacce taje Sallah
Washe gari, anan azahar Feedoh aka tafi makaranta, yau tayi abin kai,
Ta gaida kowa, amma wani rashin M ko kallon Malam Ahmad baitai ba, tashiga aji
Shine first period kowa ya d'akko Fiqh, an bud'e Yau Babun fil janabati za'ayi, Anma yi bayani zaiyi akan yadda ake wankan janaba da wanda ya tabbata akansa da kuma abubuwan da zaiyi da wanda bazaiyi ba
Wanka ya wajaba ga wanda janaba takama, Firdausi tashi Ki fad'an wanka kashi nawa ne?
Ido ta zaro tace Malam nashiga uku, ni fa Wallahi bansan janaba ba, ko mai Ita bantab'a gani ba, ka tambayi Zahra ko inda take bamazuwa koh?
Dariya ce ta kwacemasa sosai aka dara, yace niban tambayeki ba, gayan wanka nawa ya kasu, kuma ki gayan wad'anda yakama?
Mutsikka ido tafara tana yarfe hannu, a hankali tace wanka yakasu kashi 11, 4 ya wajaba dole tilas ne akan wanda Yakama
7 shima wajibine amma bawai dole bane, Idan kayi fani'ima Idan bakayi ba babu laifi amma yin yanada fa'ida
1 wankan janaba
2wankan Haila
3 wankan Matacce(jana'iza)
4 wankan juma'a.
5 wankan sallahr Kisfewar wata
6 wankan sallahr kisfewar rana
7wankan dan Sallahr EDI
8 wankan Shiga Makkah
9wankan jinin istikhaba
10wankan Shiga musulunci
11 wankan Haihuwa(nifa'si)
Sannan kuma wankan Haila wajibine. sannan Idan kayi tarayya da matar ka shima zakayi wanka, ko mafarki kai ko kaida kanka ka tsikanowa kanka to wanka ya wajaba a kanka
Gawa anamata wanka, sai ranar juma'a shima ana wanka, da kuma Idan za'ashiga Makkah....idan akai haila wanka dole ne idan aka gama gasu nan dai.
Tunda tafara magana gaba d'aya bakinta yake kalla, yana yaba tsarin hallitar ta, mamaki yake dama duk karatun da yake tana d'auka taburgeshi matuk'a
Jin tayi shiru, yasa yaqara kallon ta khabbara akamata, zata zauna yace to zo gayamun tsarki nawa ya kasu?
Bakinta ta zub'aro tace Malam ni.....bata k'arasa ba yace maza ina jira
Ba yadda tai tace 2 na Hadasi dana kabar, shikenan ai
Yauwa to nawane ka'idojin musulunci?
Hararsa tai tace Malam wannan ko jinjiri yayisu a ciki, bare ni
Naji gayan dai , biyar ne5
Bravo alaiki ya Firdausi, sauran ki abu d'aya, gayan farillan sallah da sunnuni da mutahabai
15 ne farillai, sunnoni goma sha takwas 18, mustahabi kuma laya'alamu adaduhum illallah tana fad'a tana mugud'a baki
Duk abinda take yana kallon ta, zama tai
A'a aibance ki zauna ba, fito kowa yana kallon ki kiyi mana bayani ki kuma gwada yadda ake alwala da wanka wanda kikayi rannan baiyi ba
Malam ni wai zanyi, bala'i, wai nizany?
Eh, aiba qarasa ba ta kwashi takalmin ta ta d'iba a guje
Kiranta yake amma ina takai, aji me za'ayi inba dariya ba
Shima kansa saida ya dara, shifa gaskiya yanason Feedoh yadda take so a kira ta da shi
Haki take tana duqawa harta shiga gida@ut@r h@jiy@

STAI LEGGENDO
KALLON KITSE.
Narrativa StoricaStory ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan...