SANADIN MATAR UBA

818 8 0
                                    

SANADIN MATAR UBA


Oum.... Now and old

_Sakamakon qorafi na wasu masu qarancin fahimta yasa dole badon munaso ba zamu mayar da littafin nan na kudi akan farashi daidai aljihun kowa just 100 kawai idan kinaso tuntubi wannan number zaayi Miki bayanin yanda zakici gaba da samunsa cikin sauqi._

_09013718241_



28






                        NIGERIA

        Soyayya CE mai tsafta ke faruwa tsakanin safna da imran kalid da jamsy Dan jamsy da haushin kalid takeji amma kalan soyayya da yake nuna mata shine ya goge haushin da takeji a kan sa haka ta rungumi abin ta kamar yarda taga safna tayi



Sai dai tun ranan da wannan abin ya faru safna bata kuma bari wani Abu ya shiga tsakanin ta da imran ba in va ya rungume ba sai kyautar kiss din da yake bata a kuma tu hakan ma ba karamin dadi yake wa imran ba Dan ba karamin so yake yake mata ba ta sanin ta yanxu ko Yan mata baya kulawa balle ya Samu lokacin shashanci ya Dan nutsu kalid ko mamakin abokin nasa yakeyi Dan a duniya m bai taba tunanin akwai abinda zaisa imran ya daina bin mata ba amma sai gashi safna ta Sa shi ya daina alhalin ita bazata iya daga masa cinya ya cita ba





Hakan ba karamin bata masa rai yake yi ba gashi yana matukar sha'awar jamsy amma koda yajewa imran da shawarar su yi musu dabara su kwasa imran ki yakeyi Dan a duk duniya bayason ran safna ya baci har fada sai a sukayi da kalid akan safna daga baya suka shirya amma shi kalid bai sakko ba kawai dai ya dawo jikin imran nehh sabida akwai abinda yakeso  ya cimma a kan safna Dan haka ya lallaba imran suka shirya






Wata rana kalid yaje gidan su imran ya tadda imran baya nan dan yanxu fitar Sa yakeyi ko ba kalid hakan ba karamin bata masa rai yayi ba Dan haka ya dauki alkawarin Indai yana da rai to imran bazai auri safna ba idan ko ya aureta to bazai taba samun ta a virgin ba kai tsaye sashin minister amjad ya nufa da yake shima Dan gidane a gidan ba Wanda ya kalle Sa har ya isa sashin minister amjad ya tadda shi yana kokarin fita Dan har ya shirya har kasa ya tsuguna tare da fadin Abba ina kwana


Da fara'a minister ya amsa masa tare da fadin a a kalid Kaine a gidan namu haka ina abokin naka nehh kwana biyu bana ganin sa ko sashina baya zuwa duk ya chanza min dama ina son na ganka a game da maganar Sa shin wai mai yake faruwa nehh






Wani dadi nehh ya cika kalid Dan jin gyaran wasan da minister ya masa karkace baki yayi ya fara fadin ai Abba nima wlh kwana biyu bana gne masa duk ya chanza min akan wata karuwar yarinya wai ita safna gaba daya ta chanza shi kullum suna tare sabida nayi kokarin rabashi da ita har fada mukayi da shi sai da muka dade muka shirya Sabida banason Bacin ransa na kyaleshi amma nace zanzo na fada maka amma Dan Allah Abba karka CE masa ni na fada maka sabida zaiji haushina ni kuma sabida ina sanshi nayi hakan




Girgiza kai minister yayi tare da fadin ehhh lalle biri yayi kama da mutum na lura yaron nan tunda kukayi accident din nan baida wata kalma idan ba safna ba wai ba ita bace wannan budurwan da kuka accident da ita ba



Kalid yace ita ce dai Abba


Minister yace to jeka abinka zanyi maganin abin insha Allah bakada matsala kuma ngd da kaunar da kake nunawa tilon Dana a duniya



Nan sukayi sallama kalid ya fita cikin matukar farin ciki Dan baida burin da ya wuce yaga imran ya rabu da safna a duniya da farin ciki ya bar gidan yana fita ya dauki wayar Sa ya kira wayar imran bugu daya ya daga tare da fadin kalid ya kana ina neh nazo gidan ku ban sameka ba ina kaje nehh


Kalid yace wlh na Dan fita nehh siyan wani Abu amma kai kana ina imran yace naje siyawa safna gift a nan osis

Wani malolon bakin ciki nehh ya zo wa kalid wuya kawai sai ya daure yace ka jirani a nan osis din saimu tafi tare imran yace OK ina jiranka abokina


Kalid yaje ya samu imran ya jidi kaya Niki Niki har Leda biyu zaro ido kalid yayi yana fadin wannan kuma duka mai zatayi dashi

Imran yace kyauta kawai na bata ban damu da abinda zatayi da shi ba dagan bai kuma mgn ba suka nufi gidan su safna





A bangaren su safna kuwa jamsy ce zaune a falo tana chat da kawayen ta lbr take basu akan soyayya da safna ta fada da imran yawancin su duk mamaki sukeyi safna da samari ma basu dameta ba mgn ma wahala take bata amma itace take soyayya abin ba karamin mamaki ya basu ba haka dai sukayi ta tsurkun su


Safna ce ta fito sanye da wata atamfa koriya Riga da sket nehh dinkin ba karamin kamata yayi ba ta kashe dauri simple make up tayi wa fuskarta amma ba karamin kyau tayi ba kamshin turaren ta nehh ya sanar da  jamsy fitowarta dagowa tayi ta kalle ta taga yarda ta kashe dauri dariya tayi tare da fadin bestyna mai kyau yau kuma Ina za'a je nehh babu Mu ko dai angon nehh yayi kira



Dan sadda kai safna tayi tare da fadin kai besty na kinsan ko wani gurin zani bazan taba tafiya ni kadai ba idan ba tare da ke ba imran nehh yace gashinan zuwa shine nace ya taho min da tsaraba to shine fahh na masa wannan wankan nayi kyau kuwa




Jamsy tace sosae ma kuwa Dan har kishin ki naji ma xo Mu gani

Taho wa safna tayi tazo ta dane cinyar jamsy dan kwalin kanta jamsy ta cire ta mata daurin ture kaga tsiya tace a haka kinfi kyau

Safna tace dgsk bestyna

Jamsy tace kwarai kissing din kumatum jamsy safna tayi tare da fadin ngd vesty jamsy ta kalle ta tare da dan bata rai tace ni ba a nan nake so ba murmushi safna tayi tare da fadin kai bestyna kafin ta kuma fadin wani Abu jamsy ta hade bakin su ta fara kissing din ta sun jima a manne da juna da kyar jamsy ta saketa tana fadin kada na bata miki kwalliya bestyna




Wata nannauyar ajiyar zuciya safna ta sauke tare da rungume jamsy badan imran yace mata gasunan ba da bazata iya hkr d bestynta ba amma ba taso a maimai ta irin ta kwanaki dan haka tayi fuska kawai tana shakar kamshin jamsy tana lunshe ido





Bayan kamar 10min nehh sukaji ana knocking na kofa tashi safna tayi daga jikin jamsy dan tasan imran nehh dan gyarawa tayi jamsy taje ta bude kofar sudin nehh kuwa jamsy na ganin kalid ta dane shi tana oyoyo agogon zuciya shima tsam ya ruketa yana junta a ransa amma ba yarda zai yi haka hogging dinta yayi sannan ya tafi da ita har kan kujera ya direta tare da fadin shine ni bazaki neme ni ba ko saidai ni nazo


Kunnuwa biyu ta kama alamar ban hkr wayar ta ya hango daga gefe kadan su safna ya kalla da tunda suka shigo suke manne da juna kamar wani chungum bakin ciki nehh ya cika shi a ransa yace wai yanxu akan wannan aminina zai na yin fushi dani abinda bai tabamin ba aiko zan Baku mamaki




Kallon jamsy yayi tare da fadin baby ina bukatar ruwa dan Allah sakin Sa tayi tare da fadin bari na kawo maka yanxu

Mikewa tayi ta nufi kitchen yana ganin ta tafi yayi saurin daukan wayar ta number safna ya hau nema dakyar ya ganta dan basu cika kiran juna ba yanxu dayake suna tare baby safna yaga an rubuta da sauri ya dauki number ya aje wayar hakan yayi dai dai da fitowar jamsy suna hada ido ya sakar mata murmushi

Itama martanin murmushin ta mayar masa kafin ta kawo masa ruwan ba wani sha yayi ba ya ajiye suka hau hira gaba daya hirar tasu batada wani gaba ko kadan kawai yinta dai sukeyi gaba daya hankalin Sa yana kan safna data wani makalkale wa imran shikuma kamar soko sai sakar mata baki yake a ransa yace lallema farin cikin nan zai xama bakin ciki Yan mata............










              WANNAN KENAN


plz shared

SANADIN MATAR UBAWhere stories live. Discover now