SANADIN MATAR UBA

955 11 1
                                    

SANADIN MATAR UBA


Oum.... Now and old


https://my.w.tt/0Y3ioCKkucb





18




Dedicated to all my fans





            Saida akayi kwana biyu safna ta kasa hada ido da jamsy dan wata kunyar ta takeji gaba ki daya rasa sukuni komai sukuku idan jamsy na falo to bata iya zama idan tana daki to ita tana falo bacci nehh kawai yake hadasu da jamsy ta fuskanci haka sai ta fara kokarin Neman hanyar da zata sa safna ta saki jiki da ita dabara ce ta fado mata kawai saita tashi daga falon ta shiga dakin dan yanzu ma tana daki tana shiga ta hangota a bakin gado ta rafka wani uban tagumi da alama ma bata San da zuwan ta ba tausayin babyn NATA nehh ya kamata dan haka sai ta fara tafiya a hankali har ta kai in da take kawai sai ta kamo ta suka zube akan gadon baki daya jamsy tana dariya tace baby na kinsan mene ne kuwa




Juyowa safna tayi ta kalle da jiki ba kwari da son jin abinda zata fada a hankali ta furta a a saikin fada kawata meya faru




Yau da yamma imran din da kalid dina zasu zo Mu tafi yawon shakatawa zuwa takwas Mu dawo kinji dadi koh ta tambya tana kallon idanun ta




Murmushi safna ta kakale na yake kafin ta furta sosae ma kuwa tunda kema kinji dadi sosae






Rungumeta jamsy tayi tana shakar kamshin gashin kanta dan ta gano hakan shine kawai zai bata farin ciki tayi alkawarin baza ta taba bari safna ta yi kunchi ba dan haka dole itama saita sa kanta a irin rayuwan da kawar ta tsinchi kanta koh dan tana bata farin ciki kullum da koh yaushe kuma tanason ta saki jiki da ita dan tun sanda abin ya faru batason suna hada gurin zama hakan koh ba karamin cutar da jamsy yake ba dan haka nehh ma zata dauki babyn tata maida ta shalelen ta a duk sanda take bukatar ta zata bata abinda takeso tana kaiwa nan a zancen ta ta kuma matse safna sosae itama rungume ta tayi tsam







Hawaye nehh yazo idan safna dan tasan sabida ita jamsy take wannan abin sabida tayi farin ciki take wannan abin kuma duk SANADIN MATAR UBA Allah kayi mini tsakani da ita bazantaba yafe mata ba ta fada a zuciyar ta a fili kuma tace kiyi hkr baby na wlh ba da son raina abin nan ya faru ba duk wata kunyar ki nakeji wlh SANADIN ta nehh amma insha Allah bazan kara ba ki yarda dani





Kafin ta karasa jamsy tayi saurin dago kanta ta hade bakin su GU daya tana kissing dinta ta jima tana tsotsar ta itadai safna ta zuba mata ido ta kasa komai sai da ta shata sosae sannan ta saki bakin ta cikin wata irin murya ta ke mata na tana fadin ki daina fadin haka babyna nasan ba laifin ki bane kuma nayi alkawarin baki kaina aduk sanda kika bukata indai ina raye to bazakiyi bakin ciki ba akan wani abu makaman cin wannan babyna duk sanda kike so na kizo guna kai tsaye sannan indai kina gudu na hakan zai sa raina ya baci nafison kasancewa dake akoh da yaushe babyna







Kuka safna ta fashe dashi tare da kankame jamsy tanajin wani irin Santa na fizgarta saida tayi mai Isar ta sannan ta sake ta tare suka mike dukan su kowacce wanka tayi suna shiryawa suna fira koh wacce ta tsantsara kwalliya ta gaban kwatance sun fito sosae a falo suke zaune kankame da juna dan jamsy bataso koh kadan safna tayi nesa da ita da kyar jamsy ta Dan zame jikin ta daga ma safna ta shige daki wayan ta ta dauka ta Danna wa kalid kira bugu daya ya daga tare da sallama cikin wata kalan murya ta masu buguwa yace babyna kina ina nehh





Ranta nehh yayi bala'in baci dan bataso kalid yana shaye shaye ba yarda zatayi nehh a dan kufule tace bakasan inda nake ba wannan wace irin tambaya ce


Yace au sorry yi hkr na manta nehh



Tace ina imran yace gashi a kusa dani tace bashi wayan ya mika wa imran daya baje a kasa baima San Inda yake ba wayan yasa a kunne tare da fadin wayyye



A fili jamsy ta furta innalillahi kaima sannan tace to ai kai imran gwanda kalid din ma bashi wayan kawai





Kalid nehh ya karbi wayan tare da fadin babyna meya faru tace na shirya mana fita nehh Mu hudu sabida farin cikin babyna safna dan haka da yamma bayan anyi sallah kuzo Ku fita damu mudan shakata






Kalid yace bakida matsala babyna zamuzo tarrre dashi amma Ku ajjje mana abin daddi tace tirrrr sai kunzo din amma karka zo min a haka yace to baby







Yana katse wayan ya kalli imran yace kai abokina tashi kaji yau fahh akwai fita danni da kai da babyna da babyn ka inji babyna tace karfe hudu muje Mu dauke su Mu fita sai dare zamu dawo yau akwai kodumo





Imran yace to ni abokina kaga da safna xata yarda dani ai da na dan rageta koh kadan nehh





Kalid yace banza to ni mai nake nema najima ina jiran ranan da jamsy zatace inzo Mu fita amma ba dama to yau ta nema da kanta dan haka zanyi amfani da wannan damar dan ganin na bige gurin da dabara kaima sai kasan hannun ka akan safna dan wannan ce damar Mu ta karshe farko kuma ta karshe




Imran yace bakada matsala nasan yarda za'a yi akwai wani gidan gonar babana babbane sosae Mu kaisu chan azuwan yawo Mu sheke su kawai muji dadi tafawa sukayi tare da fashewa da dariya kafin imran yace kai gaye amma dai bazaka je mata a haka ba karka kashe ta kalid yace to kai da a haka zaka je mata suka fashe da dariya tare da tafawa,







                  AUSTRALIA




Abangaren su alhaji kuwa abinda yake kai alhaji sauban kasar waje sai turawan Yan mata dan tun kafin yaje yana da yaran da suke Tara masa danyu shakaf yayi ta gyrza to yanzu ma kamar kullum alhaji jin dadin sa kawai yake ba ruwan sa da matan sa inda hajiya saratu ta maida hankali akan business dinta ita koh Ummi wata kawa tayi janniy ranan farko data fara zuwa Gidan ta janniy taga Ummi a cike dam dam ta kyasa dan haka ta fara kokarin dabarar da zata shigar da bukatar ta aiko tayi Nasara dan batasan Gidan tazo ba nan take Ummi tabiye mata suka ci junan su daga nan kullum Ummi tana Gidan ta wata rana ma a gidan ta take kwana suci juna har safiya dan alhaji baya kwana a gida sai yace ya tafi kasuwanci Ashe yana chan yana fasa turawa...............





              WANNAN KENAN



VOTE
comments and shared

SANADIN MATAR UBAWhere stories live. Discover now