SANADIN MATAR UBA
Oum... Now and old
https://t.me/joinchat/GBWwy0GTRCXbTu7m
_Sakamakon qorafi na wasu masu qarancin fahimta yasa dole badon munaso ba zamu mayar da littafin nan na kudi akan farashi daidai aljihun kowa just 100 kawai idan kinaso tuntubi wannan number zaayi Miki bayanin yanda zakici gaba da samunsa cikin sauqi._
_09013718241_
36
Dedicated to all my fans
.........safna ce ta yi Saurin ruko hannun jamsy tana fadin bestyna tsoro nakeji banason ganin abinda nake zargi dan Allah ta karasa tana mai kada mata kai
Sosae safna taba jamsy tausayi dan haka sai ta juyo ta fuskance ta tana mai fadin ki kwantar da hankalin ki safna insha Allah abinda muke tunani bashi bane ki kauda duk wani banzan tunani daga zuciyar ki Kawata kina kiran sunan Allah a zuciyar ki zaki na jin saukin damuwar ki nasan kina cikin damuwa kamar yarda nima nake ciki
Kwallar da ta cika idanun safna ce t samu damar gangarowa kasa da Sauri t sunkuyar da kanta dan batason jamsy ta gane hakan amma ina ta makara dan jamsy t ankara da halin da take ciki dan haka ta tallafo habar ta tana mai dago kanta ta zuba mata idanu
Itama kallon ta takeyi tana hawaye dan ji take gaba daya abinda take xargi akan abban su gsky nehh jamsy kawai tanason kwantar mata da hankali nehh
Sosae jamsy takejin safna a ranta dan haka sai ta matso da fuskan ta kusa da nata ta fara lashe hawayen dake kwaran ya a idanun ta saida ta shanye su duka sannan ta janyo ta ta rungume ta tana fadin besty Indai kinason na kasance cikin farin ciki to ki daina wannan kukan yana tayar min da hankali sosae
A hankali safna tace to na daina mai sona insha Allah bazan kuma ba ta karasa maganar tana mai kara lafewa a jikin jamsy
Sun jima a gun kafin jamsy ta dago t a jikin ta tana fadin besty kixo muje Mu ida nufin Mu mai alkhari agun abban Ku sai Mu koma bangaren Mu dan kinsan jikin ki ba kwari nehh dashi ba
Ba tare da wata gaddama ko tunani ba safna ta wuce gaba jamsy na Binta har kofar dakin alh Sauban
Hannu safna tasa ta tura kofan a hankali tana mai sunkuyar da kanta kasa tare da sallama
Abinda jamsy ta yi arba dashi nehh y matukar firgita ta tare da razana ta da Sauri ta dan ja da baya tana kiran sunan Allah madaukaki
Safna kuwa da bata ga komai ba sai razanar jamsy da ta daga mata hankali da Sauri ta juyo gunta tana fadin lpy besty na meya sameki haka
Kwallar takaici ce ta cika a idanun jamsy lokaci guda taji tausayin safna ya kamata amma sai ta basar tare da matse hawayen ta dan kar Safna ta gane tana mai fadin ba komai besty ai naga kamar bayanan Mu koma kawai ma dawo anjima ko
Safna tace a a besty na banason na dawo anjima nasan tana ciki ba Inda zashi bari na shiga na duba yanzu
Kafin jamsy ta CE wani Abu safna ta shige cikin dakin kai tsaye wata kara ta kwallah mai karfi sakamakon ganin uban ta mahaifi akan ruwan cikin yarinya sa'ar ta yana ta hada xuba yana nishi

YOU ARE READING
SANADIN MATAR UBA
RomanceLbr nehh akan wani azzalumin uba daya yi sanadin gurbata rayuwar yarsa ta cikin sa