SANADIN MATAR UBA

912 7 0
                                    

SANADIN MATAR UBA



Oum.... Now and old



_Sakamakon qorafi na wasu masu qarancin fahimta yasa dole badon munaso ba zamu mayar da littafin nan na kudi akan farashi daidai aljihun kowa just 100 kawai idan kinaso tuntubi wannan number zaayi Miki bayanin yanda zakici gaba da samunsa cikin sauqi._

_09013718241_



24







            Ba tare da jin ko darr ba ya sa master keyy ya bude kofar falon nata ba kowa a ciki dama yayi tsammanin hakan dan haka ya wuce dakin ta kai tsaye a zaune ya same ta a bakin gado ta rafka tagumi ita kadai tana murmushi ko tunanin mai take




Alhaji yayi mamakin ganin ta a wannan yanayi dan bani taba ganin ta a haka ba a ransa yake fadin Hajiya da wani lokaci 8:30 ma tayi bacci to mai takeyi har zuwa yanxu Ashe koh yau akwai rigima a gidan yau dan dole ma saina samu abinda nakeso yanxun nan tunda waccen ta hanani jin dadi na yana kaiwa nan a zancen zucinsa kawai sai yayi gyaran murya Hajiya tayi duma bata masan dashi agun ba wata gyaran muryan ya kuma yi nan ba shuru dan haka sai ransa ya fara baci kanta yayi kai tsaye amma yaga koh gezzau bata yi ba gaban sa nehh ya fadi sakamakon wani tunani da ya xo kansa amma dai sai ya dake ya ci gaba da kusantar ta saida yaje daf da ita sannan ya kira sunan ta yana fadin Hajiya lpy irin wannan tunani haka sai kace an miki alkawari da wani babban Abu a duniya





Firgigit tayi tare da juyo was tana fadin na'am Ummi kece da wannan daren haka alhaji ta gani a tsaye a gaban ta dammm gaban ya fadi nan ta shiga xancen xuci tana fadin to shikuma wannan mai ya kawo shi nan da wannan daren kallon sa tayi daga sama har kasa wandon sa ta kirawa idanu tagan ta a mike ta cika wandon bata rai ta yi tare da cin alwashin wlh yau koh zai mutu bazai cita ba Ai tunda ta samu Ummi kuma shikenan dan yanxun duk duniya ita kadai takeso




Dan ja da baya tayi tare da fadin alhaji Kaine mai kuma kazo yi guna yanzu da daren nan haka





Bai yi mamakin ganin tsoro a idan ta ba dan In da sabo har ya saba da hakan abinda ya matukar bashi mamaki shine sunan Ummi da ta kira to yaushe suka yi irin wannan sabon haka da har Hajiya saratu zata xauna tana wannan tunanin akan ta abin ya matukar bashi mamaki amma sai ya basar Niko nace sakacin ka nehh ya jama yau da bakanan da haka kula da su da bakasan halin da iyalin ka suke ciki ba suka sasan ta kansu




Wani kallo yabi ta dashi tun daga sama har kasa wani kyau yaga ta kara masa sosae dan yanzu tafi da cika kuma gashi kayan bacci nehh a jikin ta kusantar ta ya farayi yana fadin yanzu Hajiya sabida Allah mutum sai ya dauki kafa yaxo gun matar sa amma ta tsaya tana fadin mai ya kawo shi to mai zai kawo miji gurin mata da dare idan ba karban hakkin sa ba





Wani banzan kallo ta masa kafin ta bude baki cike da fada da tsiwa tana mai ja da baya tare da fadin hmmm su alhaji manya sai yau akasan damu kenan to yanzu kai a addinan ce haka akaci ayi xaman aure iyee yaushe rabon ka da inda nake kullum kana makale da YAR gwal din ka ohh ita fahh bata gajiya koh ita fahh naga kamar ba mutum bace ba ma sai yanzu na gano abinda yasa aka ki zuwa guna dan ni ina bada wahala kafin na bada kai to kaje gurin wadda bata bada wuya sai dadi ta daga ma cinya kayi ta cinta har a tashi kiyama mana amma fahh kasani hakkina na baya dama na yanzu ban yafe ba kuma kayi gaggawar futar min a daki wlh na fada ma tun da kasan gangar jikina kawai ka aura ba NI ba idan dan kasan ni na wuce sanin ka kuma ina da hope din maka ka kara akan hakkina amma bazan yi hakan ba cos kai mijine so abin da kakeso dai bashi anan yakamata kasan gurin yi







Sororo yayi yana kallon ta dan tunda yake bai taba tunanin jin wadannan kalaman daga bakin ta ba tunda yake da Hajiya koh sa'insa basu taba yi ba duk da tasan wasu halkallolin ma natane yake yi ta bar masa kuma baya bata kudin ta balle riba ahankali ya furta tap di jam to Hajiya ma fahh kenan ina ga ummi da ta fita bala'i gsky ina tsaka mai wuya amma sai ya dake ya kara tsare gira dan har yanzu bai hkr ba







Yace Hajiya manya wai har an San wani hakki abinda idan anzo kanki ma tsoro kikeji to namene za'a damu dake ma iye





Race to tunda tsoro nake ji naji tsoron nake yi a bar min Volvo dina ya wataya a tafi a bar min daki ehee




Kanta yayi gadan gadan dan yaga idan ba saurin riketa yayi ba to yau zai kwana baici dadi ba



Ai tana ganin haka ta kwasa sai ban daki ta kwa garkame kofah yayi ta bugawa amma ta yi shuru kamar maye yaci shirwa koh kallon kofar ma batayi Abu daya kawai take iya tunawa kasan cewarta da kishiyar ta Ummi




Haka ya gaji da bugawa dan idan da sabo sun saba haka a kasar London dan komai NATA daban tasa aka mata a bangaren ta sabida bacin rana bai cika samun ta ba a London dan haka ya dauko katuwar abar sa ya koma bangaren sa ya fada gado yana ta juyi da kyar ya samu bacci ya dauke shi










                   NIGERIA





          Ba tare da shakkar komai ba imran da kalid suka afkawa jamsy da safna da abinsu ya ke matukar kai musu sai ji suka yi an danne su tako ina zasuyi ihu kowanne ya kamo bakin tasa ya fara manna mata kiss




Ido hudu safna tayi da imran a kanta zigidir hankalin ta bai tashi ba sai da taji katuwar joystick dinsa tana dan ratsa cinyar ta ihu ta fara yi amma ya hade bakin ba maijin ta harshen sa ta kama ta gantsara masa cizo wani mugun zafi yaji ya ziyarci halshen da a zafafe ya daga hannu zai zafga mata mari amma sai ya kasa wani bakin ciki nehh ya kamashi Kawai sai ya shafa kumatun tare da mata wani shu'umin murmushi mai fassara da dama






Kamar yarda ya faru da safna haka al amarin ya kasance da jamsy dayake tafi safna karfi sai gashi tana iya tunkude kalid dan bani karamin tashi hankalin ta yayi ba ganinsa a kanta kuma baya kaya itama cizon halshen sa ta yi dataga ba sarki sai Allah aiko yana daga hannu ya zabga mata wani wawan mari Wanda yasa gaba dayan su suka dauke wuta har su safna dan bani karamin kara Marin nan yayi





Jamsy kam hawaye nehhh suka fara zuba a idan ta sabida tsabar zafin da taji mai shiga jiki gashi yaki sakin bakin ta balle tayi ihu ko kuka ko taji saukin zafin da takeji................





                WANNAN KENAN

_Sakamakon qorafi na wasu masu qarancin fahimta yasa dole badon munaso ba zamu mayar da littafin nan na kudi akan farashi daidai aljihun kowa just 100 kawai idan kinaso tuntubi wannan number zaayi Miki bayanin yanda zakici gaba da samunsa cikin sauqi._

_09013718241_





INA MAI BAKU HKR NA RASHIN TYPING DINA DA SAFE HAKAN TA FARU NEHH SAKAMAKON WASU YAN MATSALOLI DANA JE NA KAWAR NA YAU DA KULLUM FATAN ZAKUMIN UZIRI






plz shared

SANADIN MATAR UBAWhere stories live. Discover now