x19&20

182 16 1
                                    

AHALINA

(Siblings Of different Father's)

Book two 'in Aure uku series

    By

   CHUCHUJAY

Episode 1⃣9⃣➡2⃣0⃣

    Tana karasa shigowa ciki ta saka hannunta a bakin ta tayi gasping tace "OMG"

Zama tayi gefen gadon sa tace "har na tina wani littafi da nagama karantawa jiya,"F*CK me Brother,"

Cije kasan lebenta tayi tana maiyin wani 'dan iskan sound tace "It was aiishh,so hot and steamy,best Erotic novel dana taba karantawa kenan cos a karatunka kawai kafun ka gama kayi wet da zaka nemi ɗauki,

It started with a fingering cos sister ɗin bata cika san rufe jikinta ba gashi komai nata is heavy duk da dai ita tafara seducing yayan but she succeeded da kullum akwai diff sex da style,

Kamar dai ke yanzu Nadiya Ai komai yaji babu wuya zaki shawo kan Namiji gashi  dama kin saba cin forbidden fruit,trust me da ace ina bin mata da tini na biki,i wont mind eating your pinky.

Cikin fushin Nameer ya mike jin kazamin ƙazafin da Anisa ke jifansu dashi,

Yana ƙokarin kai mata duka Nadiya ta riƙesa ,

Tashi tayi tace "Hamma don't stain your hand With dirt,kasan idan mutum kazami ne mazinaci gani yake kowa ma haka yake ,da mindset irin na Anisa duniya bazata tab'a ci gaba ba,"

Tasowa tayi ta tako gaban Anisa wadda ke zaune gefen gadon Nameer,

Kallan kazamar rigar dake jikin ta ƙarfe baƙwai na dare Ya sakata ƙaramar dariya tace "im sorry da zan using Vulgar tone dake,kallan riganki kawai yasa na tabbatar you're trying hard amma ga dukkan Alamu Hammana har yanzu bai samu nutsuwa dake ba,'Allah sarki,

Bari na faɗa miki,muddin kina zaune cikin rayuwarsa haka ne zaita faruwa,saboda you stink wanda bana tunanin kina ji,

Yakamata ace idan mutum na wari shi zai fara ji ,amma ke kam irin jakan nanne da basu gane ma suna warin,ko da yake bama ki da kwakwalwar da zaki gane.

Kince muna abunda bai dace ba da Hamma ki?

Kinga na kasa maimaitawa saboda mu da kika gani mun samu mahaifiya ta gari da ta bamu tarbiyya,kinsan mafarinta daga uwane idan uwa ma bata dashi ina yaranta zasuyi,and bama karanta nasty novels keep your suggestion,sannan im that spec da nima da ina mata Allah Ya kiyaye bazan yiki ba,Allah Ya tsareni.

    Tasowa Anisa tayi da zafin rai tayi kan Nadiya tace"idan kika sake kiran Mahaifiyata da bakinki ɗin nan kazami sai na kasheki,"Ke bama ke ba babu wani isashen da yake da tsarkin bakin kiran Mahaifiyata a gidan nan .

Ganin tana ƙokarin kai Nadiya bango ya saka Nameer jawota Ya ɗauke mata fuska da mari yace"ina fatan,na faɗa miki kar ki sake shigo min ɗaki?Get out kafun nayi maki abinda zakiyi dana sani na shigowa gidan nan,banza ƙazama mara hankali,tunkiya kawai ".

    Shafa inda Ya mareta ɗin tayi tana mai yin ƙaramar dariya cikin hawayen dake zuba kan kuncinta tace "na rasa dalilin da zaisa kuna kirana kazama bayan ina wanka a kalla sau  biyu a rana,amma babu komai,na maka Alƙwari kaga wannan kazamar ,i will have you and i will get you craving for more,

Tana kai karshen maganarta ta kalli Nadiya kamar zata kashe ta kana tabar ɗakin,

    Gyara tsayuwa Nadiya tayi tace "ouhh hamma yarinyar nan 'fa is insane for real bata da hankali,"

Amma wait yarda take maganar mamanta she's furious 'fa anya zuwanta gidan nan bashi da Alaƙa da mamanta?.

    Kamar Mai tunanin Nameer Yace "tazo nan gidan ne saboda ni ,amma bana tunanin akwai wani abu da Ya tab'a haɗani da elderly woman,babu gaskiya,

AHALINA(book 2 in Aure uku series)✔Where stories live. Discover now