Chptar 8

8 1 0
                                    

🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️

      

     *(True lef storry* )

            *By* 

      ( *SALIS M REZA)*





☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO...*☀️

 _LOVE ALL MY FAN'S❤️ WANDA NA SANI DA MA WAD'AN DA BAN SANIBA, INA GODIYA SOSAI!!!!._ 

 *UWATA CE SILA* 

         *PAGE👉0️⃣8️⃣

............. Ameera d'aki ta shiga ta cirowa wayar ta domin yin kira, number da zata kira d'in tanemo a wayar sannan ta danna kira had'i da kara wayar a kunne. "Meyasa yau bakije school ba"? Kuma na kira number ki bata shiga? "Ta cikin wayar a kace "MEERA wallahi da matsala". Meera ta zaro ido waje ta ce "Ban gane ba kina nufin kice ya kama ki?

"Eh wallahi Daddy ya kamani kuma wallahi yamin shegen duka, sannan kuma ya kwace mi waya, kuma ya ce in ya sake ganina tare da kye wallahi sai ya ci ubana, sannan kuma ya hanani fita daga yau, kuma ya ce zai cireni da ga school d'in mu, sannan kuma "Ya isa haka wawiya sokuwa ban za... wallahi kin bani mamaki duk yanda muka shirya saida kika bari ya ganki kuma har kike ce min wai kar ya 'kara ganin mu tare ko? To Nusee bari kiji na fad'amiki...

Babu ruwana da Daddyinki kuma in ya hanaki zuwa gurin na wannan ma duk ke ya dama, amma ki sani duk abin da ya biyo baya bubu ruwana. Nusee ta ce "Haba Meera ko dai kin man ta da ko nid'in wa cece ne"? Jira nake ya saki jikidani na nuna masa kamar na daina fita sai kawai mu ci gaba. "Dariya Meera ta yi dama tasan Nusee ba zata ji maganar Daddy ba. Nan dai suka shirya yanda zasu cigaba da kasan cewa tare.

Mom kuwa dama tin jiya ta kira uncle ta sanar da shi cewa daga wannan satin kar ya 'kara zuwa domin kuwa Ameera zata bar 'kasar ne. Abin da ya baiwa Mom mamaki shine, lokacin da tagama sanar wa da Uncle d'in sai taga ya bada goyan bayan sa sosai, sannan kuma ya ce mata dama shima yana son ya sanar da ita cewar ya samu ai ki yan zu, ba zai dinga samun da mar zuwa ba.

Amma Mom ta share ta ce ma sa "Tom Allah ya taimaka yasa a fara a sa'a, amma bata tam bayeshi wani irin aiki bane, sannan ta bashi duk abin da ta tanadar masa d'in, kuma sukayi sallama a kan ba zai sake zuwa ba. Wani abun da ya sake baiwa Mom mamaki kuwa shine... Tin ba yanzu ba ta lura kaman Uncle d'in yana tsoran Ameera ne, domin kuwa taga yanzu ko gida zai je baya cewa ina Ameera ta ke zasuyi sallama...

Amma kuma da a baya in har zai d'an yi tafiya ko na kwana d'aya ne ko biyu sai ya sa an kirata sunyi sallama. Yanzu kan Mom bata hak'ura ba sai da ta tam baye shi ta ce "Baza kuyi sallama da Ameeran ba ne yau"? Cikin jin kunya da kuma tsoran da ya baiyana a fuskasa ya ce "Amm ummm dama tana cik ci ci kine"? Ya 'karasa ma ganar cikin in'i'na.

Ita kuwa Mom ganin dama yanzu Ameera ta zama mara kunyane yasa tayi tinanin ko dai shima tana masa rashin kunyar ne!!. Mom tayi murmushi sannan ta ce "Eh tana ciki amma kuma na ga alamar kaman kaima tana maka rashin kunyar ne ko"? Cikin jin cewa ba a bin da yake tsoran ta sani ba ne ta sani ya ce "Hajiya ai sai haguri halin Ameera amma duk yarin tane zata daina.

Cikin zuciyar ta kuwa Mom ta ce "Ni nasan haka ai shima har dashi a cikin rashin kunyar, ko dan ma tin da tamin waye bazata ma ba!!? Mom ta ce "Tom Uncle mun gode a gai da gida da kuma mutan gida Allah ya biya ya saka da al'kairi. "Uncle kuwa sai amsawa ya keyi da amin amin amin, burin sa kawai ya bargidan kafin Ameera tazo. har ya bar gidan kuwa bata fitoba.

 *WAI SHIN ME YA FARU TSAKANIN UNCLE DA AMEERA NE?? HAR YAKE TSORAN TA??.*

Tin daga lokacin da uncle ya rabani da budurcina saida mukayi kwana kusan goma baya ganina. Bayan hakane kuma ya sake samun damar yi a karo na biyu, to bayan wannan ne, kuma ya keson mayar dani kaman wata matar sa, kullum sai ya ce zai sakeyi ni kuma na 'kiyarda, in ya dage kuma ta fashe da kuka, to tun daga nann ne nagane cewa ashe baya son kowa ya sanine kuma a she ba zai iya yan kaniba. Tin daga nann nima nafara nawa wasan.

UWATA CE SILA. is true life story. CompleteWhere stories live. Discover now