💘💘💘💘💘💘💘
💘💘💍ILHAM💍💘💘💞💞(LOVE STORY)💞✍✍✍✍✍✍✍
*GOLDEL PEN WRITER'S ASSOCIATION*
✍✍✍✍✍✍✍❄_We are bearers of sooo golden a pen We write assidiously percieven no pain Sooo magical Our creative golden pen Be hold our words A product of our pen Savour our words, for it will cause you no pain_❄
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
in the name of Allah d most beneficent d most merciful .praise be to Allah ,master of the day of judgment,
Written by hassana and teemah
Story by hassana tafarki and pretty teemarh❤
Wattpad@hassanatafarki
Ina godia gareku masoyana kuma nagode da adduarku gareni ,
Ina miqa sakon godia ta zuwa gareku members din golden pen writers association,
Ina muku barka da sallah masoyanaBismillahi rahmani raheemraheem
P🅰️GE 4⃣7⃣
Addu'a idan aka ji carar Zakara da kukan Jaki
Daga Abu Huraira, Allah ya yarda da shi, ya ce Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce "Idan kuka ji carar zakara, to ku roki Allah daga falalarsa domin ya ga Mala'ika ne. Idan kuma kuka ji kukan jaki, to ku nemi tsarin Allah daga Shaidan, domin ya ga shaidan ne.
Da mamakin Mish'al ta shiga cikin department dinsu.
"Hey bestie!".
Taji ana ce mata, ta san ko bata tambaya bah tasan kausar ce.
"Hi besty ya kike?".
"Besty ya naga kin makara yau, ko dai ko dai, mijin namu jiya ya kashe bakin tsiwar taki ne?".
"Hmmm! Ke dai kika sani, ai wannnan sirrine tsakanina da mijina".
"lolx, yau su ilham an san dadin miji, wato shine har kike boye min! Hmmm, ai wallahi na san ba abunda ya faru myb dan romancing aka yi, amma na san ba ayi babban aiki bah, da anyi babban aiki ai da ko class ba zaki iya zuwa bah".
"Hmmm! Ke dai Allah ya kaimu ranar da mish'al zai kashe bakin".
"Yar duniya ke dai kika sani,
idan kin gama gulmar ki sameni a class kafin a fara test din".Bayan sun fito daga test din ne Kausar take ce mata; "Ilham, yau naga su Rukaiya da friends dinmu uwayan gulma".
"Ke haba? Ni kam kin san tunda muka zo bangansu ba, ina so nagansu dan naji ance Rukaiya kaman tayi rashin lafiya".
"Ke dai bari, ai yanda naji wasu kananun magana na yawo cikin skul din kaman ma ciki aka mata".
'Ke ciki!?".😳Toh ! Allah ya sauwake, ameen".
Suna nan tsaye sai ga friends dinsu sun zo, suna zuwa sai suka ce;
"Kunga amarya matar Mish'al, ke irin wannan kyau da kika yi haka!".
Sai tace, "Ku dai ku bari kawai, kun san angon nawa akwai iya kulawa".
"Gaskiya munga alama".
Suna nan tsaye a gurin sai wayanta yayi ringing, tana daukawa sai tace; "hello".
"Kin gama test din?".
"Eh na gama".
"Yanzu me zaki yi?".
Tace "babu komai".
"Ok to zan zo muje muchi abinci, dan gaskiya yunwa nake ji".
"No ba sai ka zo bah gaskiya".
"Ai ban tambayeki ba, kuma umurni nake baki ba shawaranki nake nema ba" .
"Ok ganinan zuwa".
Bayan kaman minti talatin suna tsaye suna hira kawai sai ga wata hadaddiyar black car tayi parking.
Bayan ya fito sai yace, "Baby shine kika sani yawo acikin school, maimakon kice kina department dinku kika sa na dinga yawo acikin school ina nemanki?".
Tace, "ayya habibi ka san ban so ka wahala amma dai ga friends dina ku gaisa".
"Ok ai nagane su kaman sun zo bikinmu koh?".
Tace, "eh hakane".
Yace, "ok baby kinsan nace miki yunwa nake ji koh".
"Eh baby ai zamu iya wucewa mah, nima wlh yunwa nakeji".
"Bye friend, sai mun sake haduwa".
Mish'al yace; "Toh friends dinmu mun fa gode".
Kudi yaciro ya basu yace suyi kudin taxi.
Godiya suka yi mishi, tare da farin cikin yau sanadiyar qawarsu sun samu daman su gansa har yayi musu magana da kyautar kudi.
Yace, "honey zamu iya tafiya?".
Suka shiga mota ita da Kausar. Wani hadadden restaurant ya kai su, restaurant mai tsada a Dubai mai suna Hurricane's grill, Dubai.
Bayan sunje restaurant din akayi serving nasu abinci, bayan sun gama suka kama hanya sai da suka sauke Kausar a hostel kafin suka wuce gida.
A hanya yake tambayanta how was d test?
Sai tace, "yayi dadi".Yace; "hope babu matsala koh?".
Tace no babu".
Suna karasa bakin gate aka bude musu, suna shiga kowa ya wuce dakinshi.
Bayan la'asar kowa yayi sallah sai ga cook tazo tace mata, "madam food is ready is on d dining table".
Tace, "ok".
Tana fitowa sai gashi shima yafita, sai suka zauna suka fara cin abinci, bayan sun gama to dama akwai masu hada masa ruwan wankanshi da komai.
Ilham tana nan zaune sai ga masu kula da wurin wankanshi sun zo sukace, "sir kazo an hada maka ruwan wanka". Sai yace ok kuje gani nan zuwa".
Wani dago kai tayi ta kallesu da kyau sannan tace;
"Ban gane mai suke nufi ba". Sai yace yes masu hada min ruwan wanka ne, daman ni akwai masu kula da komai na".
Sai tace mishi; "Gaskiya ni bazan yarda ba, dan haka gaba daya na sallamesu, ni zan dinga kula da wannan fannin, dan duk wani aikin da mace zata yi to nima zanyi, dan bana san mata su dinga shiga min gida anyhow".
Sai ya kalleta irin kallon kin rainani taya za'ayi kice ke zaki kula dani bayan baiwa na daukoki? Amma bai fada mata haka ba coz maid dinsa suna nan.
Sai ya tashi yace suje ya sallamesu, sannan ya juyo kanta yace;
"Ke wai mekike nufi dani ne? Who told u am in need of ur help? So listen, dama naga take-taken ki kina wani rainani to bari yau zanyi maganin ki yau a gidan nan!"
Vote
Share
Follow
Comment
@wattpad hassanatafarki
![](https://img.wattpad.com/cover/184779660-288-k439042.jpg)