Chapter 15

827 45 14
                                    


              Another unedited page banjin dadi sai kunyi hakuri dani...A sani a addu'a Allah yabamu Lafiya baki daya👏

🅿️15

8:34pm.....
"Uncle! Dady na kiranka a falo." Babban da Aunty Faty wanda zakai 15yrs Sudais yafada mishi, yana fada ya juya yabarshi gun.

Gaban Rayhan ne ya fadi jin mahaifinsu na neman shi tabbas yasan dama yana da laifuka sosai daya aikata mishi, ba abunda yafi damun shi irin facing din mahaifinsa a yanzu.

"Uncle!." Aleena tafada tana girgiza shi, kallonta yayi tare da shafa kumatunta.

" what do you want my beautiful?".

" Aleena tell him!."

Tabe face dinta Aleena tayi suka kalla juna ita da sister dinta "meya faru tell me".

" uhm nasan kaima zaka ce kana busy Ko like Dady?."? Shiru yayi yana nazarin yaran.

" No I can't be busy when my angels need me!"

" you see Aleena uncle ma yafi Dady son mu" ta karasa maganar a shagwabe kamar zatai mishi kuka.

Wani irin tausayi yaran suka bashi ya rungumo su duka, he can't believe cewan Rasheed will make this children feel this kamar marayu.

" Nima" ihsan wacce take sa'arsu tafada tare da rungumuwa a jikinsu duka. Wani irin emotion yake ji tare dasu na daban. "I won't let you feel this anymore Insha Allahu".

Yafada batare da yasan ya furta ba Aunty Faty ce ta leko ganin su yasa taji wani irin tausayinsu ya kamata, tayi sauri ta dake " kazo kai kadai ake jira a falon!."

Da sauri ya sakesu " inazuwa twins dina da ihsan dina ku kalla cartoons dinku but no fighting ok!."

" yes uncle!."

Suka fada suna nodding kansu da sauri ya fice yana ji Aaina nakara zancen yadda dadynsu bai sonsu, abun sosai ya mishi badadi ace har yara kanana suna fama da wannan dabi'ar tasa, bayajin zai iya barin Rasheed ya bata rayuwarsu duka.

Shiru ya tarar da falon duka 'yan uwansa ne da suke ciki daya haka ya tabbatar mishi saura suntafi, hakan yasa ya sauke ajiye zuciya a hankali ya karasa falon ya nema guri ya zauna kansa kasa.

" Inawuni Dady"

Murmushi Dadyn nasu yayi me sauti wanda har saida Rayhan din ya dago  saboda mamaki kasancewarsa mai laifi.

" Lafiya kalau Abbana, ka gama fushin kadawo? Duk da bansan wanda yama laifi kaki koda lekomu bane har shekara biyar!."yakara sa cike da fara'a ba alamun bacin rai sam tattare dashi.

" Kayi hakuri dan Allah da...."

" No! Sam bana fushi dakai ai kana kira kana gaisheni nadai San bahaka nan bane amma bazan tambayeka ba inba kai ka fadamun ba, dan haka ya wuce". Sosai Rayhan yaji dadin kalamansa har sauran 'yan uwan nasa sunji dadi.

" Zancen tattauna wa kan batun Rahama da Rasheed, inaga Amina abar wannan zancen tunda ba wanda yakawo karar dan uwansa, Amma tabbas zankirashi namai magana Kuma inya dawo zamu zauna dashi danni kaina banyarda da tsarin iyalinsu shida Umar ba bashi kadai bane dukansu zan hada." Shiru yayi yana nazari.

" Amma a yanzu inaga zaman Rahama gida sai driver da maigadi bazai yuba tunda gidan da empty part why not shi Rayhan tunda yadawo ya dunga zuwa koda bazai koma ba sometimes suna ganin shi ae zaifi sauki especially Rahama dake makaranta ga yara." Dip falon yayi Ramzia kirjinta ne Ke bugawa kamar zai fito saboda tsoro.

ALAKARMUWhere stories live. Discover now