54

2K 85 27
                                    

️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️

*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*

*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*

*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*

*WATTPAD:HAFNANCY*

https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/

*•°ѕadaυĸarwa ga Dr. υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє мιииα•°*

*ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/

____________________________________
💥
*°PAGE 54°*

*NOT EDITED❌*

---------Shidda saura yaran Capt.Sumayyah sukayi dropping nasu ah kafcecen gidanta wanda tsaya fassara muku haduwarsa k'auyenci ne,an narka uwar dukiya wajen tsara wannan gidan,duk kudinka idan har ka shigo gidan capt.Sumayyah saika raina naka don har sake baki sai kayi,zaka koma ne tamk'ar wani bak'auye.

Sauke kafafuwanta ak'asa yayi daidai da isowar wani d'an karamin k'yakkyawan yaro wanda bazai haura shekaru goma sha hudu ba aduniya.Rungumeta yayi tamk'ar zai yadda ita yana mai farin cikin ganinta.

"sweet mom I rilli missed you.." Ya fad'a cike da qaunar uwar tasa.

Ita kuwa cewa tayi"Amaan ashe wai bana hanaka wasa idan magrib ta kawo kai ba?kasan halina wlh zanyi ceasing din kwallon nan..."

Dad'a kankameta yayi yace"Mom kiyi haquri karkiyi ceasing wallahi bazan sake ba."

Tace"Idan ka sake fa?"
"ki sanya akonata kuma kisani tsallen kwado.." Ya fadi hakan with full seriousness ah sa'ilin daya cikata.Sosai Fulani ke dariyar maganarsa hadda kwalla.sai alokacin ya lura da ita.Da mamaki ya maida kallonsa kan uwar yace"Mom who is she? I've nvr seen her before..."

Saida ta soma tafiya ta bashi amsa da"She's our fam...."

Da mamaki yasha gabanta yace"Mom our family kikace fa?amma ni koda wasa ban tab'a ganin wani yazo nan gidan da sunan danginmu ne shi ba..."

Wani uban tsawa ta doka masa"Amaan allow me have some rest pls!!haba ka cika surutu da yawa,maza jeka sallami tarin gayyar abokanka daka gayyato min cikin gida and allow the visitor feel at home.."

Axuciye ya soma takawa don barin wajen ayayin da yake aikawa Fulani kallon banza,babu zato babu tsammani sai kawai suka ji ya saki siririn tsaki yayi gaba da sauri.

*"Amaannnn!!!!!"*.....

Uwar ta kira sunansa da k'arfi,cak!ya tsaya wuri guda ba tare daya waigo ba,ta sake cewa"Come back here!wat was dat hissing for?ita kayiwa koni?dakai fa nake magana?

Hawaye fal acikin idanuwansa ya juyo ahankali ya furta"Sorry mom it was meant for her not you..."

"Amaan rashin kunya kakeson ka koya right?toh wallahi ba'a cikin gidana ba don sanya Yara zanyi su maka daurin gaske sannan su maka dukan tsiya,this should be ur last time da har zan kawo bako gidan nan ka wulaqantasa kana jina ko?"

Cike da nadama yace"Am sorry mom baran kuma ba..."

Tace "Good! oya get down on ur kneels and tell her sorry! kace mata kiyi haquri Anty Aisha bazan sake miki tsaki ko wani rashin kunyar ba..."

Babu b'ata lokaci yabi umarninta,ita kuwa Fulani murmushi kurum tayi tare da jin wani zazzafar qaunar captain Sumayyah na dad'a ratsa duk wani gaba na jikinta.ashe dama ana samun masu kudi kamarta wa'enda basu bari ya'yansu su lalace ba don so?lallai kam capt.ta had'a komai da akeso.Ita azatonta ma data ce mata tana da d'a ta aza ko zato zo taga shibgegen saurayi ne ashe dai dan kwaila ne wanda ko tsaranta be kai ba (lol muje dai zuwa).

You've reached the end of published parts.

⏰ Last updated: Sep 08, 2019 ⏰

Add this story to your Library to get notified about new parts!

HIBBATULLAH Where stories live. Discover now