Episode Sixty Six

180 12 9
                                    

💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎
*FAMILY DOCTOR'S*
🩺
💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱
*NAFEESAT RETURN*
🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

*MALLAKAR:*
_NAFISAT ISMA'IL LAWAL_

*بسم الله الرحمن الرحيم*


*FEENAH WRITER'S ASSO*📖
'''®Ɗaya tamkar da Dubu'''💪✓

*JIKAR LAWALI CE*✍️

*Wattapad: UmmuDahirah*👈

*\F.W.A📚/*

*SADAUKARWA*
_Na sadaukar ga Family na gaba ɗaya. *GOMA'S FAMILY*_

.

*EPISODE Sixty Six*

"Baza kiyi abinda nace miki ba? Ina nan fa dake har sai kin saka harshen ki kin shanye shi, idan kuma ba haka ba kin ji dai Aunty na kiran ki ko. Kuma kin san ƙarshe zata shigo ne tunda zata yi tunanin na tafi, tazo ta ganki a cinya na". Ya ƙare maganar da dariya

Ita kuma ta sakar mishi harara kamar zata yi kuka, ga shi tana son ta tashi amma babu hali ya kanannaɗo hannayen sa ta bayan ta ya riƙe ta gam, gaba ɗaya jikin ta yanzu babu ƙarfi sai rawa yake yi, ko kaɗan baza ta iya jure abinda take ji ba sai ta kalle shi kamar zata yi kuka tace, "dan Allah ka bar Ni.." sai tayi shiru ta kasa ƙarisawa

Lumshe idanun sa yayi yana matso da faukar shi kusa da nata, sannan ya buɗe yana kallon ta a hankali yace, "lashe min".

Lokacin har hawaye sun soma zubo mata tace, "a'a bazan iya ba".

"To Ni zan iya, ba na son ina ganin hawaye a fuskar ki, sabida yanzu Ni ba mugu bane a gare ki kinji ko?" Ya ƙare maganar da kai nashi bakin babu zato ya soma lashe mata hawayen

Da saurin ta ta janye fuskar baki na rawa tace, "meye haka wai? Ni fa.." sai ta kasa ƙarisawa saboda yanda jikin ta ke rawa ganin ya sake manna ta a jikin shi, da ƙarfi ta furta, "na shiga uku na". Sai ta fashe mishi da kuka tana son ƙwace kanta da ko ta halin ƙaƙa

Shi kuwa be saurare ta ba yaci gaba da kai bakin sa jikin ta duk inda yake so

"Wayyo Allana.. wayyo Allana Yaya Usman dan girman Allah ka dena na tuba Dan Allah wani zai zo". Tayi maganar tana kuka sosai gaba ɗaya ta rasa nutsuwar ta

"Dalla matsoraciya wlh ba komi zan miki ba, ƙamshin jikin ki nake so sai mu gaisa da Baby ko?"

Bata kai ga magana ba suka ga an buɗe ƙofan, gaba ɗayan su ƙofan suka bi da kallo suna bin Umma da ido kamar yanda itama ta hangame baki tana kallon su

Usman janye nashi idanun yayi tuni ya sake manne Ɗahira a jikin sa, har da ɗago ta ya matso da ita sosai jikin sa

Umma tace, "to Ɗahira fito Maman ki na ta faman kira kin zo kin maƙale a jikin miji".

Da sauri Ɗahiran ta kalle shi kamar zata nitse a wajen, still tana hawaye cikin sanyin murya tace, "don Allah ka sake Ni bari inje kaji?"

Idanun sa da suka kaɗa ya buɗe yana kallon ta yace, "to zaki dawo?"

Kan ma ya ƙarisa ta soma gyaɗa mishi kai da sauri

Murmushi yayi mata yana sakar mata kiss a laɓɓa, sannan ya sake ta

Sai a lokacin Umma ta juya ta tafi tana buga salati tare da tafa hannu, "yau mu dai mun shiga uku a gidan nan muna ganin iskanci ƙuraratan".

Ɗahira kuwa tuni ta fito ta wuce ɗakin Maman ta da sauri

DOCTOR'S FAMILYWhere stories live. Discover now