💅🏼 MIJIN YA TA KO MIJINA 💅🏼
BY HAERMEEBRAERH
Page 12:
Da duku2n asuba, Sadam ya tashi Sammani, wanda yayi daidai a gadon, yana kallon sama kmar mai bacci, kamo Sadam din yayi ya kwantar a jikin shi, yana shafa bayan shi, shi kuma ya fisge,
"Ka ga tashi za kai mu maida yarinyar nan hankalina zai fi kwanciya,"
Ya sauka qasa fuskar shi ba walwala, he is really a jealouse type, fuskar nan ba wani annuri,kallon shi Sammani yayi ya yi murmushi, ya tashi, ya ya mishi kiss a goshi, shi kuma ya wani daga ido sama yana wani harare2 shiga shi ana mai barazanar kwace masa miji,ko mata ko waye ma oho, da wuri suka gama shiri, ana idar da sallah suka nufi bangaren da matan suke, a parlour suka ga 'yammatan a baje,ga abubuwan maza nan a hannayen wasu wasu a jikin su,
"Shegu 'yan bariki ko gajiya ba sa yi,"
Dariya sukai suka wuce suka tada Angela, da magagi ta farka, idon ta na sauka akan Sammani ta wartsake,
"Barka da safiya sir,"
"Ina take? Fito da ita ku bata kaya masu kyau ta saka, tayi wanka,nan da 30mnts muna zaune muna jiran ku anan, ki waya a kawo mana abinci nan, yanzunnan,"
"Yes sir yanzu kuwa,"
Da sauri kamar wadda iska ke kwasa haka take tafiya, bata da wani shape sai tantagaryar iya iskanci a cikin ta, isar da saqon ubangidan nasu tayi ta fito, lokacin da ta shiga wajen Ladeefa sallah ta gan ta tana yi tana kuka a cikin Sallah, tana neman gafara, da qarin shiriya, fita tai tana qunqunin ko ina suka samo wannan mata sai Allah.
"Ke dalla je ki saka kaya kina yawo kamar zakaran da yayi sabon aure,"
Sammani ne ya yi murmushi wanda yafi kusa da dariya,
"Babe kana da wulaqanci, shi zakaran daya yi sabon auren ya yake?"
Matsawa yayi daf dashi yana shafa jikin shi, yana wani kashe masa ido,cikin wata murya wadda za a fi kiran ta data mata, yake maganar,
"Shi zakaran da yayi sabon aure ai lalacewa yake, ko gashin wiyan shi da kyar yake zama, dik figewa yake, saboda jaraba irin ta mata,da a zakarun ma za a samu irin mu da duniya t zauna lfy,"
(Wa'iyazubillah, can u imagen? Su fa masu wannan lamarin gani suke sun fi Allah iya tsarawa halittar da yayi da kan shi, yanda zata tafi da rayuwar su, in ba haka ba, Allah ya ce mace dana miji ne zasuyi aure,su kuma sun sauya saboda taurin kai da nuna wa su zuri'ar yahudawa ne masu qin bin dokar Allah, ko in zasu bi su yi ta ba daidai ba,ko su yawaita tambaya dan qure Annabawan Allah, sun maida bin jinsun su halal, saboda tsabar rashin tsoron Allah a tare da su, Allah ka kare mu daga aikata dikkan abinda zai zama sabon ka ne ya kareem)
Sammani kasa jure ma salon Sadam yayi ya ja shi cinyar shi ya zaunar, nan suka fara romancing junan su, a haka aka kawo abincin, wadda ta kawo tana ganin Sammani ne kan ta a duge ta aje ta fice, shine shugaba a yanzu, ada ne yake da manya, amma yanzu shine oga kwata2 na masu luwadi na Arewa gaba daya.
Abinci aka kai ma Ladeefa bata ci ba ta gama saka kayan da aka kawo mata, dan ko wanka bazata iya tubewa tayi ba a wannan tsinannen gidan, fatan ta Allah ya ara mata rayuwa ta bar gidan kar ta mace a irin wannan gida, gawa ta ta san ko kallo ba zata ishi mutane ba, tsallake kwanukan abincin tayi, bayan ta dora doguwar rigar akan wandon ta dogo ta cire rigar saman ta bar vest din,ta ninke rigar ta ta riqe a hannu, ta yafa mayafin kayan, ta fito, takalman ta ne da ta zo da su, bata sauya da wanda suka bata ba, tayi kyau sosai, sai dai idon ta sun nuna bata samu bacci ba, tana fitowa tai arba da su, amai ne ya taso mata ga cikin ta ba komai, komawa tayi tana kakarin amai, Sammani ya aje Sadam a gefe ya bi bayan ta, da gudu2 Sadam.ma ya bi su,

YOU ARE READING
MIJIN YA TA KO MIJINA
Roman d'amourLabari ne da ya qunshi mata guda uku, wanda suke da tabo mai qona zuciyar su, da zuciyar mai karanta abinda ya faru da su a rayuwar su😢.