blessings

76 12 1
                                        

Hk rayuwa tacigaba , bayan sati daya da tafiyar umma gida baffa yaje ganinta , ya kae musu abinci da kuma kala uku ta baby in case an haihu sae Asawa babyn , duk bayan sati hk baffa ke xo dubata, har cikin yayi wata Tara .
Cikin dare umma ta tashi sakamakon ciwon da marar ta ke Mata , mikewa tayi daniyyar taje dakin , Mama Indo, Amma ina kafarta ta rike , ta Kara yukurin tashi kawae sae ga ruwa naxubowa , innalillahi wainna ilaihirraju'u , addua takeyi duuk wadda taxo bakin ta  , Mama tafara Kira da Dan karfi Amma  shiru, tayi har assalatu tayi  tana wahala sae juye- juye  takeyi. Tana cikin wannan yanayin ne Mama Indo tashi go , tana shigowa tacikaro da umma, a kidime tafita taje ta sanarda malam isah , tace Mishi yafita yasamo mota , hk ko akayi gurin wani abokinshi da ke taxi yaje , sae gasu sun xo ana xuwa aka karbe ta emergency  , har karfe 10:00 nasafe Bata haihu ba likito ci ne suka ce sae ammanta cs, suka shiga da ita  , bayan awa daya da rabi  sae gasu sunfito suna goge xufa , suka ce musu , tahaihu cikin koshin lpia , Kuma twins ta ne Amma macen kawae ta rayu , na mijin yarasu, Mama Indo tace bakokae Allah yasa Mae ceto ne

Su Mama Indo su ke kae da kawo asibiti Rana suna aka yanka rago biyu , akasakawa yarinyar aishi , Mama Indo sae washe baki takeyi an nata takwara, Amma duk abun Nan da akaeyi ,dangin mijin bawanda yaje sae alhaji Abu kawae dayaje , ya bada dubu 30 sae kayan abinci , Allah ya raya masu Aisha . Bayan wata daya da aka sallamesu , baby tayi kwari , umma Bata so ana cemt aisha wainsunan mamanta ne ita kuma mama Indo tace baxaa chanwa yarinya sunan ba yabace , umma tace ae sunan da xan saka Mt duk Wanda yaji xae San sunanta Aisha , mama tace inba Indo ba Mae xk saka Mt da xaa gane sunanta Aisha, tace mama ayisherh xa'a nace mt, tace to kunji diyan xamani , nikam yaushe xk koma dakin ki , tace mama sae Nanda wata daya , bayan wata daya suka koma lkcn ayisherh tayi kwari sosae . Bayan sunkoma da wata daya hanyar kasuwanci ta budewa baffa , kudi suna shigo shi bakamar da ba , gidan kowa ya samu Karin arxiki , hk yasa mutane suka ce ae xuwan ayisherh ne ya kawo musu wannan Albarka , Kuma da garin akan samu matsalar rashin ruwa Amma daga lkcn baa sake rashin ruwa ba , mutane suka fara tunanin kodae ba mutum bace. , Gashi dama idon ta blue ne gata kyakkyawa Amma tana Kama da mahaifiyarta sae dae tafita kyau . Inna Amina kuwa haushi takeji , yadda Allah ya albarkaci mutanen garin sbd ayisherh kawae  .

Ayisherh nada shekara daya aduniya , ta Dan iya Kiran wasu sunayen , kamar umma, baffa ,da Kuma inna

AyisherhHk rayuwa ta cigaba ayisherh nagirma , tana da shekara uku ne  baffa yayi sabon gida , alhaji Abu ne yamusu rakiya har sabon gidan su , sannan yanemi alfarmar adinga kae Mishi ayisherh duk ranar jumaa tamishi wuni , sbd yasaba da ita koyau...

Oops! This image does not follow our content guidelines. To continue publishing, please remove it or upload a different image.

Ayisherh
Hk rayuwa ta cigaba ayisherh nagirma , tana da shekara uku ne  baffa yayi sabon gida , alhaji Abu ne yamusu rakiya har sabon gidan su , sannan yanemi alfarmar adinga kae Mishi ayisherh duk ranar jumaa tamishi wuni , sbd yasaba da ita koyaushe ta gurin alhji , ko tashi tayi xk ga ta ce wurin alhaji xt .

Ranar wata Jumaah , xt tafi inna tace ae itama yau xt je abarta sutafi tare, akan hanya inna nata dukanta  ,tana ta kuka amma dasuka je gidan alh inna Dan munafurci harda daukarta tayi, suna shiga ciki tasauka tashiga dakin alhj da murnar ta , suna cikin fira sae ga inna tashigo , haushi ne  ya cika inna da taga ayisherh kan cinyar alhaji, gaisawa sukayi yi sannan ta fita, alhj kuwa ya lura da yadda ayisherh ta tsorata lkcn da inna ta shigo tambayarta yayi ko lpia kuka tafasa wae ita bataso tabi Inna , tambayar ta yayi miyasa tace dukana takeyi , ta bangaren inna kuwa ta can tare da Aliya kanwar baffa dayake taxo ganin gidan Nan take gaya mt wae so takeyi a kawar da hafsa , Aliya tace a a ko xakiyi hk ba yanxu ba kibari sae ayisherh tayi shekara goma sannan , yanxu fa shekaran ta 4 kawae in kika kashe Mt uwa ke kadae xaa bari agidan Dan nasan alhaji cewa xaiyi abashi ita, Amma inta girma Kinga ko ba komae kin samu yar aiki , da dare yayi suka tashi tafiya taje gurin alhj sae tasami ayisherh Bata Nan tana gurin kakar ta halima , gaida alhaji tayi sannan tace tafiya xasuyi yace Mt ta tafi ayisherh sae gobe xt dawo , in xae je gona xae biyo yakawota Inna badan taso ba ta tashi , sallama tace yayi ma halima( mahaifiyar baffa) sannan tawuce , ita kuwa ayisherh sae Dadi takeji baxt bita ba , washe gari dasafe alhj Abu yabiya ya kaeta har gida sannan ya wuce gona.



                    ************
Lurv u all readers

Ayisherh💕Where stories live. Discover now