Umar ne ya shigo Wanda dama wani Abu ya Hana Bai biyo adeel ba tunjiya sai yau , Kai tsaye gidan Abba yawuce jikin shi na bashi akwae matsala sbd yah Kira adeel yaje wayan shi na ringing Amma baya dauka hk ya tabbatar Mishi da wani Abu babba yafaru , yashiga yace what me nakeji kamar warin giya Yana Shiga ta tadda adeel xaune duk ya fasa abubuwa Kuma gashi duk ua rame, xuwa yayi dasauri yace adeel me yasameka fada min menene xai saka ka Shan giya , Nan ya kwashe duk lbrn ya gayawa Umar , Umar ya bishi da kallo yace to sai akayi me , ka tsaya ka saurareta ne yace aa , to miye hadin ka da giya sbd bk da hankali bakin kishi ya rufe mk ido shine xk je ka Halaka Kanka adeel. Yimin mgn sau nawa kasha wannan abun , yace sau daya yace to shine na farko na karshe plssss 🙏 kallonshi yayi yace Mai xai din ga cire min damuwa , kaga Idan bana hayyacina Raina baxai dinga baci ba , yace hk ma Idan kana krtn Alqurani ranka baxaina baci ba Dan hk kamin alqawari kabari , bana maso cikin lbrnka aji kataba Shan wannan haramtacciyar abar kakuwa San illarta da Kuma xunubin da mutum ke kwasa idan Yana Shan ta to Dan hk tun wuri ka farka ka bar Shan ta ( duk abunda ke saka maye giya ne, Kuma duk abunda ke saka maye haramun ne : hadisine ingantacce ya Fadi hk Dan hk samari ku kiyaye shaye-shaye ba Abu bane da xai haifa muku da Mai ido ba illah halaka da aikin sabo da kuke fadawa ciki , Allah ya bamu ikon gyarawa) Umar yace adeel pls kamin promising baxk sake ba dagowa yayi ya kalle shi yace insha Allahu nabari daga yau har abada , yace yauwa adeel nagode , adeel yace aa nikeda godiya da Banda aboki kamar ka da nashiga uku Dan nasan ba kowa ke da aboki irinka ba Allah ngd mk da ka arxurtani da aboki kamar Umar , Umar yace nim Allah ngd mk daka ban aboki mai jin mgnt ngd sosae Umar da bk xo ba har na tashi komawa na tabbata da tuni nasaba da it's yadda ba Mai iya hanani ( Allah ya bamu abokanai irin Umar ba kowa ne yake iya ba abokin shi shawara ba , sai ka ga mutum yayi abu Amma abokinshi baxai iya Hana shi ba sai dai ya Kara xuga shi , shi aganinshi sone Wanda hkn ba dai dai bane , Allah yabamu ikon gyarawa) Nan Umar yaxo ya rungume shi .
Ta bangaren ayisherh kuwa karfe 11 akayi discharging dinta nanaa da rahama su suke jinyarta Dan har ayisherh ta Saba da rahama Kuma taji tana sonta har cikin ranta .
Umar yace adeel ka tashi kayi wanka Bari naje gurin ayisherh ba dawo , Nan ya tafi , tana kwance kanta na de Tana Jin jiki Amma elder yafi damunta ji tajeyi inama xt iya da ta bishi har gidan Abba, suna cikin hk aka yi knocking kofar nanaa taje ta bude tace ina wuni lpia qlau ya amsa sanbay ya xo ya xauna yace subahannallahi meyasameki nanaa tace rahama tashi. Mu Basu guri , bayan suntafi ne ta samu na tashi nace Yaya Umar Ina wuni yace lpia qlau me yasameki Nan nagaya Mishi yadda akayi yace ky hkr ayisherh Amma shi din wanene shi nagaya Mishi komae da yadda muke da abunda ya faru tsakanin mu yace Allah sarkii adeel yayi misunderstanding dinkine Amma kiyi hkr komai xai dai dai ta insha Allah kinsan shi akwae kishi , nace nayi kokari Naga yasaurare ni Amma yaki yace karki damu xai saurare ki inya huce insha Allah nace ngd Yaya Umar. , Tashi yayayi yafita yace insha Allah anjima can dawo na duba lpiarki.
Ta bangaren adeel kuwa bayan yayi wanka yashirya cikin wata milk jallabiyya xaunawa yayi ya tunani sai yanxu yatuna da ta riqe Mai hannu fixgewa yayi yace innalillahi Allah dai yasa bt Fadi ba wata xuciyar tace Kai adeel miye na damuwa da budurwa wani tunda kariga kasan yanxu ba kaine aranta ba , dai dai lkcn Umar yashigo yace yanxu adeel abunda kayi kana tunanin ka kyauta yace dami fa Nan ya bashi lbrn abunda yafaru tashi yayi yace how dare him xai bada jini asaka mt kana tunanin xan yarda da hkn ne umar yace eh Dole ka yadda Dan yanxu hk jinin shi na yawo a jikinta , adeel yace hk na nufin ita din batawa bace Umar yace a yadda haukan ka yaba Amma ai ba hk bane yace Umar ni gaskiya baxan iya aurenta ba sbd har abada baxan manta cewa wani ya bt jini ba Kuma har yanxu Ina kallon lkcn da ta dago shi , ni din angaya mk Mai xuciyar dutsine da baxanji ba ko menene , Umar yace kayi hkr nasan badadi Amma kaga ai ceton Rai yayi da sun bartanan ai da bxt Kai lbr ba kaga yanxu kayi hkr muje ka dubata kallon shi yayi yace never baxani ba , yace pls adeel for my sake yace to naji karfe 9:30 suka shirya suka tafi , ayisherh kuwa tanaxaune hamma yaxo abinci yake bt abaki tanace da farko kin karba tayi Amma daga baya ta hkr tafara ci , yace ni xan wuce gombe gobe baxan dawo ba sai next week Tuesday sati daya xanyi Dan hk kiyi kokari kushirya keda eldernki insha Allah baxan sake xama sanadin hada ku ba dai dai lkcn su elder suka shigo elder na ganin hk yayi cikin mu kamar wani xaki shake hamma yayi dakyar Yaya Umar ya kwace shi juyo wa yayi yace am sorry once again ni xan wuce bye , fita yayi elder ne ya juyo yamin wani mugun kallo sannan ya juya ya fita a fusace Umar ya juyo ya kalleni irin ban kyauta ba sannan yafita kuka na fashe dashi nace yanxu bawanda xai saurare ni , adeel kuwa ya fita yashiga mota Umar yashiga suka wuce bawanda yace da wani komai har suka Isa gida suna Shiga ciki elder yace kaga abunda nake gaya mk ko yace eh Amma duk da hk ka Kara hkr yace aa Ina ai baxan iya ba na hkr kawae Umar Bai sake cewa komai ba da dare yayi adeel beyi barci ba , itama ayisherh a bangarenta hk ne takasa barci yadda ta ga dare hk taga safiya .Adeel kuwa ya yanke hukuncin barin adamawa gobe dasafe shida Umar Dan har yayi booking morning flight karfe 6:30 jirgin su xai tashi , Dan in ba hk ba xuciyarshi xt iya fashewa kafin ya koma sbd hk in yatafi hkn xai fi mishi sauki Umar na ya yadda .
********************
Kundai ji yadda ta kasance ,sai kunji gobe
Gud night sweet dreams my people
Lurv u all
Tnx for reading
YOU ARE READING
Ayisherh💕
Fantasíathe story is all about how lifes goes on with one girl ,the story is full of challenges, pains, and love
