miscarriage

40 10 0
                                    

Yasmin tatashi tashirya babynta sannan ta saka musu Kaya aciki sannan suka biya gidan su adeel aka dibo musu Kaya , sannan suka wuce .
Ta bangaren ayisherh kuwa riqe take hannun adeel ya riketa iya karfin shi  sai kokarin kwacewa takeyi tana kallo aka gama mt sutura xaa kaita maqabarta , wasu mutanene suka shigo da karfi tayi ko Karin kwace kanta sbd ganin da tayi xasu tafi da mama Indo , da karfin gaski ta kwace kanta ta ihu ta fahi iyaaaaaaaahhh😭😭😭😭, Amma Bata samu Kara matsawa ba sanadiyyar wani Abu da Taji kamar an fixge shi daga mararta sai Kuma tafara Jin wani Abu na xuba ta kafarta nantake tafara ganin jirir , tafiya tayi luuuuu xata Fadi adeel yayi daurin tareta matan da ke gurin ne suka fara mgn jini na xubar my, saurin daukar ta yayi yashiga mota dama already driver kullum yanaciki Incase fitar gaggawa ta faru , a 360 suka tafi kafin kice me sun fita daga ruma wata asibiti dake cikin garin katsina suka Shiga , emergency aka Kar besu , likita ne yashiga yafara dubata aka Mata gwaje gwaje , sannan likita yafito yace kaine mijinta , adeel yace eh nine , yace kabiyo min ciki xamuyi mgn, Shiga sukayi asibiti likita yafara mgn kamar hk" matarka tana lpia Amma kayi hrk bamu samu nasarar ceto ran abunda ke cikinta ba ko jafin kuxo nan yafara xuba Amma Bai idasa ba sbd hk don ceto ranta dole muka Mt allurar da xai ida barar da shi , atakaice dai jikin dake jikin matarka ya bare , adeel yatashi yace what ciki , Amma likita ne yakawo wannan matsalar , doctorn yace ta dauki ciki ko sati uku baiyi jikinta ba gashi mahaifarta nada matsala ciki baya xama dai-dai hk yasa ida har ta kuskura tayi kwakwaran motsi to xai bare ko Kuma ta wahala daga karshe abunda ke cikin ya bare , yace ohh god likita bansan tana da ciki ba da baxan Bari hk tafaru ba insha Allahu xaa kiyaye , to shikenan sannan Kuma jininta ya hau sbd taji wani Abu da ya raxanata sosai , yace ohk likita Yanxu dai ka tabbatar matata tasamu lpia , yace eh yanxu komae dai-dae kawae tana hutawa ne , yace to shikenan kamata allurar barci sbd inaso ta huta sosae yace eh ita aka Mt baxata farka ba sai gobe da misalin karfe 9:30 nasafe yace to shikenan likita mungode , dubu dari ya dauko ya bashi yace gasu likita yace ai sunyi yawa abunda baifi ka kashe dubu goma kullum ba gashi kwana uku kawae xakuyi asallameku , yace sauran kayi cefane , ngd da ceto min rayuwar matata , likita yace bakomae , Nima ngd sosae Allah ya bar qauna , fita adeel yayi yashiga dakin xaunawa yayi Kan gadon ga Duqo da kanshi Yana shafa Mt kanta , wayar shi tafara ringing one and only , ohhhh na ma manta xasu xo , waya ya dauka ya hello Umar Kuna Ina yace gamu Nan munxo baffa yake sheda Mana ayisherh ba lpia , yajikin nata , adeel yace da sauki to Amma tayi Bari , yace subahannallahi garin Yaya Nan yafada Mishi bayanin da likita ya Mishi , Umar yace Allah sarki kayi hkr hkn da ya faru Alkhairi ne Allah bada rayayye ko rayayya , ameen Umar , to shikenan wane asibiti kuke , yace general hospital ,. Ohk to xamu xo idan an watse taron yau inyaso sai munemi hotel kusa mu sauka , ohk shikenan Umar sai kunxo , kashe wayar yayi yacigaba da kula da ita da dare su Umar suka duba Mai jiki San suka tafi shi Kam adeel   beyi barci ba sai bayan asuba  kanshi akan cikinta hannunshi daya riqe da hannunta daya Kuma Yana shafa kanta , karfe 9:35 ta bude idonta ko Karin tashi takeyi Amma Taji mutum ajikinta murmushi tayi sbd tasan wannan jikin charming prince ne , hannunta daya ta daura saman kanshi tana shafawa ahankali , sannun ahankali sakon yafara kaimishi jikin shi har sai da yafara bude ido , kallonta yayi yayi murmushi yace kintashi , tace eh natashi , to yakike ji yanxu , taci ehtoh Alhmdllh yace to Bari na kamaki kiyi wanka, kallonshi tayi tace to idan nayi wanka kayan wa xan saka yace , jiya su Yasmin ai sun xo sun kawo Miki kayanki , tashi sukayi ya Mt wanka sannan shima yayi dauko tayi kamar jaririya yafito da ita , shirya ta yayi ya saka Mt Kaya sannan shima ya chanxa Kaya, taxaunawa yayi kusa da ita ta Kare haske sosae , abinci yaxuba mt taci sannan ta Sha maltina da madara sbd jininta da yaxuba ,tace yauwa adeel nikam minene yaxubo min ajiki jiya Nan yafada Mt komae rungume ta yayi yace Kar ki damu soon xamu samu abunda mukeso next time ki kula plsssss kinji , insha Allah ta fada sannan tarufe idonta aranta tana ji ba Dadi gashi ta rasa babynta gashi ta rasa iyaaaahh Mai Bata shawara oh god waya rage Mata bayan adeel da baffa sai hajiya , itama hajiya yanxu ba lpia ta ishe ta ba , tana rungume da shi su Umar suka shigo, adeel ne ya gyara xamanshi sannan yagyara min kwanciya kirjinsa sannan yace wayace kumin sakko tun dasafe , Umar yace baa saniba tunda harda asibitin ma sai anyi soyayya , Yasmin taxo ta taba jikina tace eyya sannu ayisherh , Allah ya karasauki adeel ne ya karbi babyn ya rungume mu tare Umar yace Kai nifa nagaji da wannan shakiyancin naka, Yasmin xo mu tafi tunda soyayya sukeyi yace aa kaji haushine xo ka xauna baga matar ka ba to ka rungume ta Mana wani ya Hana ka ne , Umar yace baa saniba sakina yayi ya Mai Dani kwance Sannan ya miqa wa Yasmin babyn yaya dawo yayi kissing forehead Dina yace am gonna miss u xanje gurin ansa gaisuwa ga Yasmin Nan xt kula dake , sis take good care of her pls sannan suka fita , da suka je ruma gwaggo me fada Mishi sakon da mama Indo ta bada abashi , aranshi yace ko Baki fada ma marigayiya alqawari ne baxan taba barin ayush ba , Allah ya jikanki , Basu dawo ba sai dare sannan su Yasmin suka tafi shikuma ya xauna kula da princess .

      *************************

Asha ruwa lpia
Lurv u all
tnx for reading

Ayisherh💕Where stories live. Discover now