happy after

65 12 1
                                    

Abba ne xaune yayi tagumi Yana kallon axo a bamu gawar mutafi gida , elder yace wai ni narasa gane Mai xai sk wa Yasmin ciwon xuciya kunsanta yarinya ce Mai natsuwa baka taba cewa tana da damuwa , nace elder nasan minene, aunty Yasmin ta fada min tun tana da 14 years takeson abokinka Yaya umar , Amma bt taba fadawa kowa ba , tace Yana Mt ciwo inta tuna Wanda takeso Bemasan tanayi ba , nace tagaya masa tace tasan baya sonta , nasha fada tafadamai Amma sai tace na manta kawae in Allah yayi natane xt aure shi ban taba sanin tana da ciwon xuciya ba da nida kaina xan Mai mgn , Kuma kullum fada min takeyi Kar na fadawa kowa indai ba mutuwa tayi ba , na Mt alqawarin hk , ranar da tasan xai yi aure abakin farha daga lkcn bt sake lpia ba Amma still ta cigaba da jurewa , sai yau da aka kawo invitation card ta Mishi adduar fatan Alkhairi taxauna tana kuka na samu na lallasheta har tayi barci sannan na fito Koda nakoma na tadda wanna abun shine muka xo Nan nida ita da elder , Abba yaxo kusa da ita yace mamana miyasa xkiyi hk , adeel ya matso yace Umar kawae kike so shine xki mutu , kinsan mahimancinki gurin mu kuwa da har xki mutu , suka fara kuka , matsowa nayi kusa da ita , da mamakina sai Naga yantsunta biyu suna motsi , dasauri na karasa nace aunty Yasmin. , Elder bt mutu ba wlh , jimukayi tana Kiran Umar Umar da karfi sai Kuma hawaye suka fara xuba  akuncinta Abba yace adeel Kira min Umar Dan Allah , adeel yace aa baba baxaayi hk ba idan Bai tsaya can anyi xaman gaisuwa ba ai Bai musu adalci ba , kuyi hkr har bayan kwana uku, Yasmin kalle ni , ki kwantar da hankalinki indai Umar ne kamar kinsameshi , kallon mu tayi sai Kuma ta rufe idon ta tayi doguwar ajiyar xuciya likita ne yashigo ymt wasu allurai yasa Mt drip sannan yafita muma fita mukayi elder ya kaimu gida muka bar ammi suyi jinyarta Abba ma ya dawo xuwa yayi ya gayawa Hassana tace to Mai gida Allah yatsare gaba kallonta yayi da mamaki yadda tayi kamar bt damu ba  , tashi yayi yashiga toilet yayi wanka yadawo yakwanta xuwa tayi tana Mishi tausa , abban Muhammad kudi nake so dagowa yayi yakalle ta yace kudi kike so tace eh 2 million nake so , yace Ashe ke dama baki da hankali bansaniba , yanxu nagaya Miki Yasmin bt lpia shine kike min mgnr kudi , tace abban Muhammad rashin hankalin me nayi ko mutawa tayi ai xamu cigaba da harkar gaban mu ballantana ma ace rashin lpia yace lallae  Kam Ashe hk haukanki yaxama , tashi yayi a fusace yafita , washe gari dasafe muka shirya muka tafi assibiti Amma banda aunty da ko tashi bt Yi daga barci ba ( ni kuwa asmau nace hassana abar bakin Hali😜) da muka Isa asibiti aunty Yasmin ta tashi xuwa nayi na rungume ta nace kingani aunty Yasmin baki mutu ba Koh , tace ayisherh yhkk , nace alhmdllh yajikin murmushi tayi tace wayace Miki Banda lpia ammi tace kuji yarinya lkcn da soyayya ta tashi kashe ki suwa suka kawo ki asibiti farha tace yauwa Mami help ask aunty Yasmin ce ta kawar da xance elder ya shirye shirye bikin Yaya Umar yace bansani ba , tace elder harda ni yace Yasmin ki Kira Umar ki Mishi gaisuwa Amira ta rasu sun Yi hatsarin mota ita da iyayenta duka sun mutu , tace subahannallahi yaushe yace jiya bayan mutuwarki ta soyayya 🙄 , tace Kai elder bafa mutuwa nayi ba doguwar Suma nayi yace koma minene , tace to elder Kira minshi yace akan me , aikina da number shi tace wlh elder bani da ita kallonta yayi yace ayyerh na tausaya Miki number masoyi guda ma baki da ita ammi tace wai adeel yaushe kaxama hk da ko surutu bakayi yace ammi ki tambayi princess xt fada Miki kallonshi nayi nace nikam ka rufa min asiri , yace  indai nanne baxan rufa ba sbd gaskiya nafada tace toshikenan ammi wai kin yadda nice , ammi tace Kai ni ku kyaleni kun dameni da soyayya , nace laaaa ammi elder yace Karya tayi bakya Sona dagowa nayi sai Naga ya kashe min idon , wayar shi ya dauka yakira Umar , hello faruq gawa nason mgn da Kai yace adeel Banson iskanci in gidan ubanwa gawa ke mgn yace koma minene intayi mgn xk gasgata, miqawa Yasmin wayar yayi hello Yaya Umar kallon wayar yayi yace wanake ji kamar sister , Yasmin tace eh nice yace to yaakayi hk tace doguwar Suma nayi , ya akaji da hkr yace hkr angode Allah gobe xan dawo tace to Allah yakaimu , yace ngd nace to sai  anjima kashe wa tayi ta miqa min karba nayi , nasaka cikin gida kallon na Yayi yace lpia dai princess , nace me kagani aje mk xanyi ko bk so yace yanxu dai tashi muje ki rakani waje , tashi mukayi yayi intertwining hannun mu yace ammi mu xamu yawo xaga gari , Yasmin  tace elder ko kunya , yace ke kinji kunya ne lkcn da kika tashi mutuwa Nan , fita sukayi , Basu dawo ba sai magrib suka tafi .
Washe gari dasafe aka Yi discharging aunty Yasmin elder da farha suka je dauko su nikuma na shirya musu abinci , sbd Yaya Umar ma Nan xai xo Abba nason mgn dashi , bayan sundawo kowa yaci abinci, bayan mungama ne muka xauna parlor kamar yadda Abba ya umurce mu , sai ga elder yashigo shida Yaya Umar  , xaunawa sukayi muka gaisa sannan muka xauna jiran Abba bayan yaxo ne muka gaisheshi , sannan  yayi gyaran murya yace Ina fatan  kowa yasan me yakawo mu Nan Banda Umar , muka ce eh , yace Umar abunda yasa na bukaci ganinka shine axahirin gaskiya ciwo Yasmin nada Hadi da Kai, tafara sonka at d early age of 14 Bata taba Bari wani yasani ba sai yanxu , Nan Abba yabashi  lbrn komai akan yadda  yasmin ta wahala sannan yakara dacewa Umar Ina neman alfarma gurinka Dan Allah ka auri Yasmin , Umar ne yake ta mamaki ace dama Yasmin son shi takeyi Bai taba sani ba   ai da yasani xai aminci sbd dama can shima Yana sonta , yace ahaba Abba ai ba sai ka roke ni ba , na yadda Ina son  yasmin Kuma xan aureta wasu hawayen farinciki ne ke xuba afuskar Yasmin Abba yace tnq Umar ni xan fita , kowa tashi yayi yafita , aka bar adeel, faruq da Yasmin , adeel yace Bari na baku guri ayi soyayya  😜 tashi  yayi yafita Umar yamatso kusa da ita yace Yasmin miyasa xk cutar da kanki hk da kin mutu fa me xkice da ubangijin ki dagowa tayi tace am sorry yace bakomae , Yasmin i Lurv u , am glad that u are alive Dan Allah Kar kiyi kokari. Barina , tace I Lurv u more tnx for accepting me , yace basai kin gode min ba , ni xan tafi ki kula da kanki , tashi yayi ya fita adeel nata Mai iskanci wai  mijin gawa  , tashi tayi tashi dakin ayisherh tana murna rumeni tayi Yi ayisherh am happy after d challenges I go through , tnq ayisherh nace bakomai aunty yasmin fita tayi dakin , nikuma waya nayi da charming prince dina , tabangaren Yasmin kuwa sallah tayi sannan ta roqi Allah Alkhairin dake ciki.

                     ********
Kubiyo ni a next chapter Dan Jin yadda xt kasance
Happy iftar my people
Vote and comment pls
Ur comment is very important
Lur u all
tnx for reading

Ayisherh💕Where stories live. Discover now