gifts

54 12 2
                                        

Washegari da safe ayush tayi wanka wata riga iya guiwa ta saka rigar pur purple ce tayi kyau sosai , wani ribon ta dauka purple tayi parking  , tayi kyau  kyau , Kai tsaye dake adeel ta nufa , tana Shiga ta tadda bayanan neman shi tafarayi , sai ji tayi an rufe Mt fuska , janta yayi suka fita har , bude mata ido yaya , wooow wannan motar ta waye , mukulli ya Bata yace Taki ce , wannan shine birthday gift dinki , rungume shi tayi so tight

Tnq very much, there is no word to thank u , u mean a lot to me, u are my reason to be, I Lurv u so much  , Kara rungume ta yayi yace no need to tnx me this is my responsibility I have to do that , ayisherh tayi murmushi tace u are d bread winner ...

Oops! This image does not follow our content guidelines. To continue publishing, please remove it or upload a different image.

Tnq very much, there is no word to thank u , u mean a lot to me, u are my reason to be, I Lurv u so much  , Kara rungume ta yayi yace no need to tnx me this is my responsibility I have to do that , ayisherh tayi murmushi tace u are d bread winner indeed , wucewa suka cikin gidan Nan lbr ya canxa  , kissing lips dinta yakeyi kamar yasamu sweet , ahankali har suka fada Kan gado and everything change , nikam asmau danaga abun yayi yawa nace Bari na Basu guri .

Ruma
Mama Indo Nagani kwance Bata da lpia sai numfashi takeyi sama sama, jinayi tace wa wata Mata dake jinyarta , Dan Allah idan na mutu kije gidan gwaggo ( gwaggon baffa ) ki fada Mata , sannan ki fada Mata nace Dan Allah atadawa Muhammad mijin ayisherh ya riqe ta Amana sbd shi kadae ya rage mt sai baffanta  Dan Allah, ya kula da ita sbd yanxu karkashin kulawarshi take ba baffanta ba , kice mt ta fada musu naso Naga jikan ummanta Amma Allah baiyi ba dagani har ummanta bakowa a lkcn da xata haihu , sannan Dan Allah idan akwai Wanda nayi wa laifi to ya yafe min ni na yafe musu , matar dake jinyarta tace ki daina fadar hk xKi warke , ciwo ai ba mutuwa bane , mama Indo tace mutuwa hannuna take ba Amma abunda kadae nake ji ya tabbatar min cewa baxan Kai lbr , tari tafara yi sosae , matar ce ta tashi taje debo mata ruwa,kafin ta dawo Allah yayi ma mama Indo cikawa ( kullu nafsin xaikatul maut 😭 😭 iyaa ta rasu yau, masu krt kuyi hkr na kashe mama Indo ne sbd ba bukatar ta yanxu , ayisherh ce kawae star , Kuma lbrnta kadae yhkmt mudinga daukowa kunga ) .matar ce tafita take ta fawa mutane sannan take ta fawa gwoggo .
Adeel bayan sun gama holewa , ayush tace kasan me nakeji, yace aa sai kin fada , tace jikina ne yake bani wani Abu xai faru ruma , yace ke aa ba abunda xai faru sai Alkhairi ki rufe bakinshi baiyi ba , yaje wayar shi na ringing tashi tayi , ta matso kusa dashi gwaggo taga anyi saving tace wace gwaggonce yace gwaggon baffa ce , tace daga kaji meya ka faruwa , dagawa tayi tace adeel kuxo ruma yanxu balpia kuxo tare da matarka , yace to gamunan xuwa , Kaya suka chanxa sannan ta dauki hijabi kamar tasan mutuwa akayi , mota suka Shiga guards dinshi na binshi  , driver ya juyo ya kalleshi yace Ina xamu , yace ruma, hanya suka kama cikin yan awowi sai gasu ruma , suna xuwa suka ga mutane dayawa har waje , Shiga sukayi ciki , dakin mama indo suka Shiga mutane taga suna saka Mt likkafani xuwa tayi ta kwance tace me xakuyi , wayace muku ta mutu adeel ne ya xo ya riketa , ihu kawae take tana  karawa haka har mutanen suka samu suka gama shiryata.
Umar ne kwance shida Muhammad (aryan)   ita Kuma mamar shi ( Yasmin) tana toilet , fitowar ta kenan ko Kaya by saka ba wayar Umar tayi ringing , Yasmin tace gashi ana Kiranka yace kyale shi adeel ne shirme ya Kira yamin , yanxu dai yi sauri ki shirya Aryan Yana Jin yunwa , tace xoka shirya ni to, tashi yayi ba musu yaxo ya shafa mt Mai ya shiryata sannan taxo ta daukeshi , yace laaaa kaga yaron Nan yafara dariya jiyadda yake kallona ko kunya , Umar yace to so kike ya rufe ido ko yaushe keda adeel bansan wayafi wani shirme ba , ke ba Yar fari ba sai wauta, dariya tayi tace yau Kuma abunda nasumu kenan , duqawa yace asmau sarauniyata , hmm ka ka dauki waya sai Kiranka akeyi ka tsaya soyayya, daukar wayar yayi hello adeel lafiya dae ko , yace aa mama Indo ce ta rasu , subahannallahi yaushe yace dazu da safe  Kai kuma inata Kiranka BK dauka , yace ohh nadauka shirmenka ne xaka min kasan jiya bayan suna mundawo gida da Yasmin, yace ai bansani , Umar yace koma minene banga gamunan xuwa .

        ***************************

Kubiyo ni a next chapter danjin yadda xata kasance
Allah ya jikan musulmi
Tnx for reading
Lurv u all  ,pls vote and comment
Ur comment is very important
I dedicated this page to , Amina darma,and  fateey saulawa can't love you less

Ayisherh💕Where stories live. Discover now