Adeel beyi barci ba hk ma Umar duk suna xaune parlor , ayisherh kam ta daku sai dare aka kyaleta Kuma da asuba suka cigaba , ta bugu sosae ba Dan karami ba , su adeel nagama sallar asuba suka fita, Yasmin tayi niyyar biyo su adeel yace aa baxata bisu ba Aryan xai iya rashin lpia idan ana yawan jiga tashi , sojoji ya Kira aka Basu picture dinta suka fara nema akaje gidan tv da Kuma gidan radio , jaridaa ma hka aka dinga bugawa , Amma Ina balabarinta baffa Kama yasa asauke Mata kurani so uku arana , su Abba ma akano ansa cigiya gidan tv, gidan radio , jarida da kuma gidan Yan sanda , ko Ina nemata akeyi su adeel sukayi kokarin Shiga wani daji da ke wajen kurfi , sojoji suka xagaye gurin sukuma su adeel da police suka shiga cikin gurin , ji sukayi an buga Mt wani Abu da bango yayi tayi ihuu adeeel!!!!!!!!!!! , Sauri yayi yashiga gurin "mubina" yafada da karfi , dagowa tayi da gudu taje ta rungume shi tana shafa kirjinshi adeel kayi hkr ba da gangan na Yi mt hk ba sbd nasan bk sonta auren hadine aka Yi muku yanxu bana taima ka ba Dana kasheta ba Kaga sai muje muyi auren mu , shi Kam adeel yaxama hoto da yaga ayisherh kwance jini na xuba har kasa , hannu days yasa yayi wurgi da ita xuwa yayi gaban ayisherh Yana girgixata, ayisherh kitashi Kar ki min hk Dan Allah kada ki mutu plsssss😭😭🙏🙏🙏 , ( tunda ayisherh ta mutu Ina tunanin ai yah kamata na Kai karshen littafin😥) sukuma Yan dabar ko Karin fita sukayi Amma aka Kama wasu wasu Kuma suna kaiwa can sojoji suka halbe su , shikenan suka mutu itama mubina kamata akayi adeel ma ya tashi tsaye kenan xai dauke ayisherh Amma numfashin yafara Mishi baraxanar daukewa sai jiyayi yafadi kasa baya numfashi ( innalillahi wa Inna ilaihirraju'un) to mubina Mai so ta auri adeel yanxu gashi ta Kare a gidan yari adeel din Bata da takeso ya Kare agidan yari, yanxu ga yadda ta Kare Mata ku rage irin wannan xafin kishin xai Kai ku ga halaka ne daga karshe kuyi halartaccen kishi ba haramtacce ba , kuyi kishin da addini ya yarda dashi kishin miyasa mijina yafisonta idan biyayya take Mishi to ki Kara kan yadda takeyi , idan kwalliya takeyi ke biki iyaba to ki koya har ki fita iyawa , idan tsaftace ki koya har ki fita duk abunda ta iya ke biki iyaba to ki koya him xai Tai maka matuka , Amma an Miki kishiya kinxo kina hauka mi kike tunanin xai faru to in biki saniba yau kisani tsanarki kawae xai Yi mijin Mata Allah ya Bamu ikon gyarawa ameen yah Allah.
Wacece mubina
Mubina Umar gusami haifaffiyar garin Maiduguri ce mahaifin ta ham shakin Mai kudine ta hadu da adeel ne a Dubai lkc da yafara barin kasa xuwa siyayya tunda ta saka idonta akan nashi take sonshi Kuma jikinta ya bt shi din Mai kashin arxikine Dan hk tafara bi biyar ruwar shi duk abunda yakeyi Yana Kan idonta tarasa yadda xatayi ta gaya mishi , Amma lkcn da ta gaya mishi guri yakure sbd lkcn ya dawo daga India xai je Yola yama ayisherh unexpected xuwa dan hk yayi rejecting proposal dinta Wanda hk yasa taci alwashin ko ta Yaya ne xai ta raba ayisherh da numfashi duniya da ta samu lbrn ya wuce adamawa can ta bishi sai ta tadda fadan da sukeyi hk yasa ta Kara da hope kancewa xt mallakeshi kwasam Kuma sai taji xaiyi aure hmmm that day she was divested Amma sai ta sake samun hope da taji bayan sonta , Bata son yafara sonta ba sai Ranar da ta gansu a sajna shopping mall sayayyar kayan jarirai , tun lkcn take neman damar da xata kashe ta sai yau , wannan kenan Akan mubina
************************
Tnx for reading
Lurv u all
YOU ARE READING
Ayisherh💕
Fantastikthe story is all about how lifes goes on with one girl ,the story is full of challenges, pains, and love
