Washe gari da safe adeel ne kwance irin kwancin Nan na saarauta ta slide , yadaura hannunshi daya cikin ayisherh da akanta kanta yake shafawa ahankali har ta bude idonta kallonshi tayi suna hada ido Kuma , sai ta rufe ido , Kara duqawa yayi dai- dai saitin kunenta yace yau Kuma kunyata ake je , rufe fuska tayi da hannunta biyu sai Kuma ta tashi saurin sauka yayi daga Kan gadon yace Ina xaki tace wanka xanyi , yace muje na Miki , aa ni banaso ngd ta fada da muryar shagwaba , kallonta yayi yace Baki da lpia , nace sai aka ce mk ni raguwa ce kamar wasu , wucewa tayi tafiya take Amma ji takeyi akasan jikinta yana Mt xafi , tafiya takeyi har takae toilet komawa yayi sbd yasan miyasa tace xatayi wanka , Banda Wanda mukayi da asuba ( to masu krt ku kunji Wai Ashe sunyi wani da asuba😂) ayisherh tana Shiga cikin toilet ta kunnan ruwa tayi xamanta so takeyi adeel ya bar dakin , daga karshe nayi deciding nayi wanka kawai , bayan nagama ne nafito , Koda na fito adeel yafita yabar dakin hkn yaban damar amfani da mgnin da iyaaa ( mama Indo) tabani da muka Kai Mt xiyara wata biyu da suka wuce , bayan nagama ne na tsaya gaban dressing mirror , Ina shiryawa, ta bangaren adeel ma wanka ya sakeyi ya shirya cikin wata farar top da wando black abayanta an rubuta she's my queen , ayisherh ma kamar tasan su yasaka ta dauko tasaka farar top a bayan rigar an rubuta he's my king da wando black gashin kanta tayi parking tsayawa tayi gaban mirror tana kallon Kanta tayi kyau Masha Allah ga kamshi tana xubawa , jin hannun mutum tayi ta bayanta Bata tsorata ba sbd hannu jarumin ta daban ne Dana kowa , ahankali yake shigowa dasu ta gaban cikinta sai ta dauro kanshi akan wuyanta yace u look gorgeous , usekko boddi (tnq handsome) , juyo da ita yayi , yace ayisherh , naam na amsa a kasale sbd jikina duk yamutu , yace ayisherh barsa Dena tu , sawan aaya hai, Tere aur mere mil-ne ka , mausam aaya hai, sabse chhupa ke tujhe , seene se lagana hai, pyar meye Tere, hadh se guzar jaana hai , itna pyar kisi pe, pehli baar aaya hai ( to masu karatu da India yayi mgnr waxai fassara Mana😂😜) ( Bari dai nafassara muku : u are my passion u , u got me so addicted , even if we get caught in the rain , I know our Lurv won't wash away, storm or hurricane, girl our Lurv will find a way, I wanna see d sun set in ur eyes, lying next to u every single night, wanna be d reason that u smile , baby go with me , it's ride on tide ) rungume ta yayi sosae , kafana ne suka kasa daukana sanadiyyar rungumar da adeel yamin bansan lkcn da na fada gado ba sai jinayi yafado min , dai dai lkcn wayar adeel tayi ringing shiru yayi kamar baiji ana kiranshi ba har so uku ana kiranshi , nace handsome bakaji bane , wayarka tana ringing, yace kyale koma waye wannan lkcn ki ne, wayar ce tasake ringing nace plsss adeel what if is an urgent call , tashi yayi badan Rai yaso ba yaje ya duba one and only Nagani anyi saving ( to fah waye one and only )dagawa yayi sai naji yace hello Umar minene xk wani Kama kirana tunda safe tace Mai da wukar Mai Mata , muda bamu dasu Allah yabamu , dama Kira nayi nafada mk muna asibiti nida Yasmin kaxo ansamu new born baby , adeel da ya daddaure fuska kamar bae taba dariyaba sai gashi yafara murmushi Dan Allah fah , yace karya xan mk ne dan rainin hankali Kai , dariya adeel yayi yace to me akasamu yace bansani ba idan kaxo xk gani, juyowa yayi yakalli ayisherh , tace aunty yasmin ta haihu? Yace eh hk umar ke gayamin tashi tayi tsaya tace congrats , yace tanq kema yaushe xaki ajemin nawa , yasa hannunshi akan marar ta daura hannuta tayi kannashi tashi nashirya haifarma yara duk lick da kashirya kamin mgn yace yanxu nashirya , xamewa tayi daga jikinsa tafita dagudu dama tasani indai adeel ne xai aika , fitowa yayi Yana dariya yace ayisherh kenan Baki barin abun dariya nace ni dayaushe- dayaushe nayi abun dariya , dasauri. Nashige dakina narufe , Kayana na chanxa xuwa wata doguwar riga red da Vail black , Ina fitowa Naga adeel shima cikin riga red da wando black kallon shi nayi na kalli kaina , yace Ina krntar xuciyar ki ne nagane red Abu xaki saka shiyasa Nima nasa , tace to wayace muyi anko , yace ni ko kina so mufasa ne , tace eh kaje kacire , yace naji xancire Amma da sharadi , nace to inaji ,yace yanxu xamu koma nayi ajiya cikin , nace laaaaaa aa mutafi kawae fita mukayi , Kai tsaye asibitin da family doctorn su yake muka je, muna Shiga muka ga umar , kallon mu yatsaya yi, yace lallae soyayya adeel kafa xake , adeel jawo ni yayi ya rungume sannan yace inaruwanka ai matatace ba tawani ba , Umar yace kaidai kasani ka makara har anyi was yaro huduba da Muhammad , dakai najira kaxo Amma Naga alamun soyayya baxata barka kaxo akan lkc ba yace koma minene muje yanxu Naga namesake , Shiga mukayi ciki dakin da aka aje ta barci takeyi dagani ta wahala adeel ne yaje yasha fa kanta yace get well very soon my sister Sannan yaje Kan gadon da aka aje babyn shafa Kanshi yayi yace Allah ya rayaka akan addinin muslunci , Nan yadauke shi yasake Mishi huduba , sannan yabanshi karba nayi nace second husband adeel yace aa third husband , nace kishi harda jaririma ai sbd Kai nace hk , yace koma minene , muna xaune su Mami suka shigo lkcn adeel Yana tsaye ta bayana ya duko da Kan sa kan wuyana ya sauko da hannunshi Kan kirjina Yana ma Umar iskanci , su da su Mami suka shigo ma ba bar gurin ba Kuma Dana yi kokarin tashi kin barina yayi , hk muk yini , Mami da ammi sunji Dadi sosai naganin mu dasukayi hk da xamu tafi adeel ya dauko dubu dari biyu yace gashi namesake ka saka pampas , sai sai gobe idan naxo Yasmin nata godiya , yace Ina ruwanki ai bake nayimawa ba namesake Dina na Yi ma, ammi tace Kai dai kasani ko yaushe bk da gwani., Yace injiwa ga gwanata Nan, Mami tace shifa Umar yace waye Umar Kuma ammi tace butulu kawai , Umar yace xamu hadu, fita sukayi hannu su ariqe , suna fita suka hadu da abba yazo ganin new born baby, gaisawa sukayi Abba ya riqa sa musu Albarka yaji Dadi sosai dayagansu hk, Shiga yayi ciki sukuna suka wuce.
***********
Kubiyo ni a next chapter Dan Jin yadda xt kasance
Allah ya karbi ibadun mu ameen
Lurv u all tnx for reading

YOU ARE READING
Ayisherh💕
Fantasythe story is all about how lifes goes on with one girl ,the story is full of challenges, pains, and love
