*💦💦WACECE ITA?🐪
*page 22*
*na ummu zaid*👌🏽
Dont forget to vte please
Washegari da sassafe muqaddas da abbuh suka kama hanyar kano, kasancewar tsakanin katsina da kano ba nisa awa daya da rabi yakaisu kofar mata gidan malam, basu sha wahala va kasancewar sananne sosae a kofar, iso yayi masu zuwa falon dayake sauke bakin shi, "bismillah bismillah kushigo" Cewar malam, zama sukayi a kujerun falon tareda kara gayda malm, yallabai barkanku da zuwa, abbuh ya amsa suka kara gaysawa, malm yace naji matsalarku kadan Anma zae fi kyau kuyi min bayani dallah dallah, abbuh yakalli muqaddas yace ae sekamasa bayani tukuna, kasa yayi dakai tareda fadama mass duk wata matsalarsa, shiru malam yayi seda yagama jin jawabin muqaddas, yake cema alhaji "gaskia wannan lamari abin dubawa ne sihiri ne sosae da kulli daba kowane boka ze iya wannan aikin ba dahar mutane da dama zasu bata hankalinsu sumanta da mutum, kai yaro yaushe rabonka dakayi karatun alqurani? shiru muqaddas yayi yanason tunawa,dakyar yace wlh inajin zankai shekara 3 innalillahi abbuh yace tareda fadin"muqadass kaidin mahaddacin quranin? Kace ko tilawa ma bakayi"malam yace "kwantar da hankalinka yallabai ba yin kanshi bane, malam Yakuma tambayarsa Jami' in sallah fa? Muqaddas yace gaskia malm bana zuwa cigaba damasa tambayoyi yayi sannan yace, babban abinda akai maka aka gama da rayuwarka shine hanaka ibada da ace tun wancan lokacin kayi ma iyayenka magana da abin be lalace haka ba, abbuh yayi gyaran murya yace" akarama kallahu yanzu menen abinyi, malam yayi murmushi " Ku kwantar da hankalinku addua ce kawae zanmasa a pure wata jaka guda kullum da safe yasha daya kanyaci komae insha Allah wannan dannewa da nauyin zucia ze tafi zecigaba da rayuwarsa ta bautama Allah kuma haka shine zefara kawo masa saukin wasu lamuran" abbuh yace mungode sannan yace" to malam gameda maganar iyalinsa fa data bata?" Malam yayi shiru sannan yace" eh toh gaskia bazan boye maku ba bazae iya tunata ba a yanzu kam sedae kucigaba damasa addua har ranar dasu kayi ido biyu da ita, kwata kwata kudaena masa magnarta sabda aljanin dake sakashi farfadia yana tashi masa ne in har yayi kokarin yatuna da matar tasa, inhar Allah yasa sukayi ido biyu ze tunataa ta alhaji addua zakuyi itama Allah ya juyo da hankalinta gida, godia abbuh yama malam sannan suka siyo pure water malam ya yi addua yabasu akan kullum yatabbatr yanasha , kudi abbuh yabama malam na sadaqa sannan suka tashi suka ttafi. **Yanzu karkuzu meye abinyi nifa tunjiya nabarshi yayi tafiar nan , "kada kidamu kinriga kinyi kuskuren barinshi yatafi, asirin dake jikinsa na mallaka na iya warwarewa, cikeda tashin hankali mardy take fadin" na shiga uku na Lalace karkuzu kayi wani abun mana, murmushin keta yayi yace" kwantar da hankalinki yar gari, kedae kawae ki bani hadin kai kiga aiki da cikawa, jiki na rawa mardy ta amince, tashi yayi yace" bini daki kigani Minti kadan ne bukatarki kuma tabiya, binshi tayi gabanta na dukan uku uku, wani Dan akurkin dakine cikin bukkarsa ta asiri da parlour, mamaki ne Yakama mardiyya dan dakin yaji kayan alatu na more rayuwa, cikin dakin kuwa wani makekeken american bed ne me tsada ga kyau, sakin bakinta tayi cikeda mamaki, matsowa karkuzu yayi yace, kina mamaki ko? Yanzu ba wannan bane agaban mu, gaf da ita ya matso har numfashinsu na haduwa da juna, ba abinda yafi tada mata hankali irin warin jikinsa, numfashi kawae tadauke karkuzu yacigaba da romancing dinta tako INA, kunsan halin mardiyya da anfara shafata take rikicewa nan da nan kuwa ta birkice masa tamanta cewa da karkuzu take tare bawae muqaddas ba,ahaka sukayta aikata mashaa tun mardy na enjoying abin harta gaji gata dama da ciki, kuka sosae takeyi tana bashy hakuri be sanma tanayi ba, seda aka kusa shafa awoyi yagaji yabarta badan yagaji ba, gani yayi ko motsi takasa ahaka ya tsallake ta yabarta dakyar mardiyya tasaka kayanta tajanyo jiki tafito, kallonta yayi yasheke da dariya, yace" aikin ki na kyau kuma bukatarki tabiya, sanan ya dauko mata kullin maganinta yabata tareda mata bayani, haka tafita tana tafia da kyar gashi yaron cikinta se motsi yakeyi kamar ze fito. ........
Mirgine mirgine kawae takeyi a dakin hotel din data sauka a suleja, nashiga uku meke faruwa dani, tambayar kanta takeyi, kara tasaka sbd wani azababben ciwon ciki datakeji haka tayita salati ba mataymaki har tafara jin wani danshi danshi nabin cinyarta zuwa kafafunta kara tasaki tareda janyo landline din dakin takira receptionist tareda fadin" please kuzo Ku taymakeni kukaini asibiti I am sick, dungurar da wayar tayi tacigaba da kuka, ba abinda taKeso sama da hayhuwa yanzu gashi Allah yabata amma tana shirin yin abortion(bari) kwankwasa kofar akayi" madam open d door please" dakyar dasudin goshi mardiyya ta rarrafo takai bakin kofa tareda murda key din tazube akasa tanajan numfashi Dan tayi bala'in zubar da jini cikin lokaci kankani, receptionist dinne suka ciccibeta cikeda tausayawa aka akaita asibti, suna zuwa aka kaita dakin hayhuwa Wanda kafin dubata ma mardiyya tashiga shock bata san inda takeba,ahaka doctors din zuka taymaketa suka Ciro abin da ke vikin don yazama dole a ciresa, sukansu likitocin abinda suka gani ya masifar vasu tsoro, wani irin danyan nama ne rigijim ko kusa ko alama beyi kama da mutum ba numfashi abin yake tayi kamar mesa, sakashi sukayi cikin bedsheets din asibitin suka gama duk abinda zasuyi cikeda dakiya suka fito, receptionist din nan guda daya sukayi ma bayanin abinda yafaru, amsa musu yayi ,to mu bamu da hadi da ita hotel dinmu tazo muka kawota ga Jakarta nan mu min tafi suka saka kai suka kara gaba, se bayan awa 6 mardiyya ta farfado,kuka tasaka sosae data shafa cikin ta taji wayam, nurse din dake kula da ita ne tace" am sorry madam mu kanmu abinda muka Ciro miki yabamu tsoro, bamu taba ganin wannan abinba , kasake tayi tareda saurarar nurse din, INA Jakata?, nurse din tamiko mata sanan ta dauko wayarta tayi dialling numb din sholy" hello kawa gani a suleja ina cikin matsala please come to my rescue, daga dayan bangaren aka amsa da yanzu zaki ganni kuwa kivani address wayar Tamika ma nurse din tayima sholy kwatance sanan mardiyya ta bukaci ganin meta hayfa, nuna mata zanin daaka lullebe halittar tayi sannan cikeda tsoro nurse tabar dakin dan abin babu ko gyan gani, mardiyya ta isa garesa tareda vudewa idonta yayi arba da avin wani irin ihu tasaka tareda faduwa kasa Tim!! kakeji kamar kayan wanki, da baya da baya tayita jan gindi tana fadin "No ! No! Wlh sharri akamin bani na hayfesa ba, likotocine suka shigo dasauri tareda zarkada mata allurar barci dan ta isheshu da ihu da bige bige, nurse din suka cemawa "ki kula da ita idan yanuwanta sunzo make sure kin amsa mana bill din mu kafin ki releasing dinsu amsawa tayi da ok sanan tajama mardiyya kofar, abinda mardiyya bata sani ba shine, karkuzu yayi amfani da jaririn cikinta alokacin dasuke aikata masha'arsu saboda zeyi ma wani Dan siyasa aiki shiyasa seda ya bincika yaga tanada ciki ya amince da lalata da eta don yasaci cikinta, sannan aka mata ajiyar dan halittar dake cikinta saboda kada ta zargeshi....... Dama hausawa sunce munafuncin ddo yakanci meshi.......t💓💓
💦💦WACECE ITA?💦💦 *PAGE 23* *NA UMMU ZAID👌🏽👌🏽 wacece ita* **wani kyakyawan saurayine yake kallonta tunda ga sama har kasa, murmushi yake mata irin Wanda bekai zuciba tareda miko mata hannu alamar ta taho, takowa takeyi a hankali seda tazo dab dashi ne wasu hawaye suka fara zubo masa mikomata hannu yakeyi seda tazo rikemasa hannun wata guguwar iska ta taso tareda hankadashi cikin rijiyar dake bayanshi, ihu tasaka tareda kokarin binsa cikin rijiyar, wanda firgigit tafarka daga mummunan mafarkin, addua tayi tare da canza hannunta data kwanta amma fir barci yaki zuwa mata surar wannan saurayi kawae kemata gizo a idonta, tashi tayi tayi nafilla sannan takoma takwanta, washegari zeenatu ke fada ma inna mafarkin datayi, inna tace" Allah ya Sa alkairi sharrin mafarkine kawae mucigaba da addua cigaba tayi da aikinta yayinda bawan Allah ke kusa da ita yana rigimar se anbashi bobo ............ Mardiyya takalli kawarta tace" sholly yazanyi duk yanda na kwallafa raina da hayhuwar nan seda cikin yazube kuma kiga abinda akace nayi barinsa bako kyan gani se a daji muka yar Dan bazae yiwu na kawoshi nan ba, sholy tace" ki kwantar da hankalinki dadi na dake saurin karaya yanzu inya dawo ai wani cikin zekuma yimiki kihayfa ko? Shiru mardiyya tayi tana sauraron kawarta sannan ta labarta ma sholy duk yanda sukayi Da kurkuzu, shewa sholy tasaka tareda fadin " kinji maza kenan tun yaushe nake baki shawara kifito kidama agari amma kin tare a gindin mijinki shikadae mezaeyi miki? Mardy tabata rae" zaki fara ko? Gaskia banason haka mijina gwarzo ne kawae shima wannan don dae nasamu cikar burina ne amma anyi na farko anyi nakarshe, sholy dae tacigaba da nuna ma mardiy anfanin bin mazaje......ahankali hudubar tafara shigan mardiyya................. . ............................abbuh yacema muqaddas" yakamata musaka rana mu ziyarci general saboda yanzu yasan cewar kasanar dani komae balle dole ahada kai wajen nemo yarinyar nan, sannan kuma kadage kashanye magninka kajiko? Muqaddastoh yace insha Allah abbuh, ummi takarbeda " ka bar pure water dinnan a boot din motarka inka dawo sallar asuba kabude kasha Don Allah yasani ban yarda da matar nan takaba, duk da ance in mutum be iya kama barawo ba barawo sae ya kamashi, abbuh yace" assha maryam saunawa zance kidena zargi irin haka? Kai muqaddas Shiga kahada kayanka kazo musaukeka a airport,toh ya amsa masa tareda tashi Dan dauko jakarsa... Yauma kamar jiya zeenatu CE takuma mafarkin wannan saurayin yanzu kuka yakeyi sosae yana miko mata hannu yayinda iska ke kara nisanta tsakaninsu gudu takeyi kamar numfashinta ze dauke duk da haka takasa cimma mutumin datakeso ta taradda,cemata yakeyi" kitaymaki rayuwata nine mijinki muqaddas dinki!! yayinda wata bakar guguwa ta hankade shi tayi cikin daji dashi, firgita tayi ta tashi tareda addua, inna tace lpy se mirgine mirgine kikeyi zee? Zee tace"inna mafarkin mutumin nan na jiya danafadi miki nakuma yi yau se kuka yakeyi yana kirana, wai mijina ne shi, inna tayi shiru kana tace" kinga tunda kika kuma mafarkin wannan mutumin to da alamar gaskia acikin mafarkin nan tashi kidauro alwala kiyi masa addua gobe in Allah ya kaimu ki kira malam shuaibu kimasa magana, zee ta amsa da toh tareda tashi don bin umurnin inna ita harga Allah so take Takara ganin fuskarsa amma inta tuna yanda take ganinsa setaji ba dadi........... Please kai kuwa menene aciki dan ka biyamin bukata ta? Indae talauci ne kayanke yinsa inhar ka amince, iro me guga yakuma matsawa daf da bango jikinsa se kyarma yakeyi don mardiyya tabashi tsoro sosae hajiyar datake musu rashin mutunci itace yau kemasa magiya? shigowa yayi kawo mata wanki da guga ya taradda ita a birkice daga ita se bra tacire pant din tana masturbating kanta, tunda tadawo daga wajen boka take jin irin wannan shaawa da takasa handling abin kwata kwata, sega iro me musu guga yayi sallama kawo guga don hakane tace yashigo bedroom ya ajiye, kara matsowa tayi kusa dashi, haba iro meye aciki minti kadan ka gama katafi zanmaka duk abinda kakeso, iro ya hadiye yawu dakyar" hajia bawae banaso nayi bane ina tsoron kada alhaji yakamamu, mardiyya tayi ajiyar zucia ganin tafara ciwo kanshi tace" kada kadamu ai yayi tafiaya daga yau kuma aishike nan ko? Ahaka ganin iro yayi shiru ne yasata matsawa gab dashi tafara romancing dinsa tuni vawan Allah ya birkice, biyemata yafarayi ahaka har suka danganta da gado, sosae take cikin jin dadin abin lallae Ashe iro ma ba daganan ba, seda suka kusa awa guda suna Abu daya sannan mardiyya ta kyalle iron tareda masa alkawarin kiransa tabashy kudin datamasa alkawari,cikeda jin dadi yace" nagode sosae hajiya " gani yakeyi yau yafi kowa saa ga garar daya kwasa kuma ga kudi, yana cikin maida kayan jikinsa ne suka ji knucking a kofar parlour, nan da nan hankalin iro me guga yatashi, yakalli mardiyya "hajia kamar kwankwasa kofa nakeji, ita kanta gabanta faduwa yayi don tamanta yau muqaddas din yacemata ze dawo, duk dahaka seta ari dauriya gani takeyi aitagama dashi, cikeda duniyanci tace maza kasaka kayanka kafito parlour, a angle 360 iro yamaida Riga juye a baibai tareda fitowa parlour jikinsa se kyarma yakeyi, "calm down mana nace,fita tayi parlour don budema muqaddas kofa Wanda yake jingine da bango yarufe ido dayar jakarsa a hannunsa......
💦💦WACECE ITA?💦💦. *page 24* na ummu zaid👌🏽 **muqaddas ne yashigo tareda sallama yayinda yayi ido biyu da iro me guga se kyarma yake yi, daka masa tsawa yayi" kai lafia mekakeyi a dakina! Kallon mardiyya yayi da shaf tamanta cewa daga ita se vest da bum shot, idonsa ne yayi ja Wanda atake yaji kamar an warware masa wani kullin dake Kansa, dagudu Yakama iron tare da kare masa kallo ganin rigarshi a juye yasakashi makure masa wuya yahada da bango" zaka min bayanin uban me yashigo dakai dakina kokuwa sena halaka ka?" Idanun iro suka firfito waje yafara kakarin amai dan yaji matsa, ganin zaayi kisan Kaine yasaka mardiyya tasowa dagudu tashiga tsakaninsu , Wanda sbd Bacin rai yasa ya mauje ta a mukamuki faduwa tayi tafashe da kuka, yau shikenan asirina ya tonu nabani na lalace muqaddas ya dawo hankalinsa, azuciar ta take fadin haka yayinda take take rusar kuka, dakyar iro me wanki ya kwaci kanshi tare da calculating escape velocity dinsa ya arce a angle 360, zama yayi sharaf kan kujera yana maida numfashi dakyar shi Allah yasani mutum ne me tsananin kishi kuma kallon yanda matar shi take zaune kwata kwata be yarda da suba, kallon mardiyya yayi da taketa kuka tareda rike habarta datasha jibga, wani irin haushi tabashi, tashi yayi ya biyo wata ganin yanayin sa tasan inta kamata zatasha jibga ne yasa ta tashi a guje tayi cikin daki tareda kullewa da key, ba shiri tahau gyaran gadon ta don tasan inhar muqaddas ya gani ze gama dago jirginta don duk sun bata gadon da sperm kaca kaca.......... Zaid yakalli zee tareda fadin" haba babe wae yaushe zaki tausaya ma rayuwatane muyi aure? Hakurina na gab da karewa sonki yana min illah yana dagargaza min heart dina kitaymakeni please! Zee ta sauke idonta akan zaid yace"kayi hkr zaid wlh ina sane dakai sonake nasamu wani malami na tambayeshi ko ina iyayin aure Sega kuma wani mafarki dayasani a gaba kwata kwata na loosing natsuwtata" katseta yayi wani irin mafarki zee" gani nake kamar inada miji zaid kullum na kwanta shi nake mafarki narasa yanzanyi abin damuna yakeyi, zaid ya amshe insha Allah ba gaskia bane bakida wani mijin bayana kitaymaka kicire wannan tunanin a ranki, ahaka yayita mata magiya zee dae tayi shiru dakyar tasamu ta lallaba zaid yatafi, Allah yasani wannan dream guy nata bakaramin son ganinshi takeyiba har Allah Allah yakeyi ta kwanta tayi mafarkinta duk da bajin dadin yanayin takeyiba ......... Bayan mardiyya tashige daki ne takira bokanta hello, kataymaka karkuzu wlh mijina yadawo hayyacinsa,dakyar karkuzu yake iya bude baki yayi mgna" mardiyya babu abunda zan iya miki a yanzu Dan bani da lafia, ki tabbatar dae maganin Dana baki kinyi amfani dashi shima temporary ne Dan yana iya warwarewa saboda kin manta kinbar mahadinshi awjena..... Kashe wayarta tayi batreda tayi sallama da karkuzun ba, na boni ni mardiyya dama duk dunia Kaine kawae kemin aeki naga biyan bukata, kuka tafashe dashi don gani takeyi karshenta yazo, kara dialling numb din sholy tayi ko tasan wani bokan da ze sama mata mafita shima wayar switch off, daura hannu akai tayi tafara rero kuka har barci yayi awon gaba da eta anan. Muqaddas harya dawo daga sallah isha'i don tun a kt yafara shan ruwan adduar nan yanzu yana iyabin jamii sedae sallar haryau ba concentraion bin liman kawae yakeyi ana dogarawa, kitchen yashiga tareda dafa indomie ya hada ruwan lipton, tunawa yayi mardiyya tashige daki tun azahar bata fito ba kuma yasan tanada cikin, don hka dasauri yatashi yafara bugamata kofa" baby kifito kici abinci kada ki wahalar min da babyna please! Jin haka yasa gaban mardiyya ya kara faduwa, tashin hankali Wanda baasa masa rana mezata fadi gameda zubewar cikinta don ita kam yanzu tsoro muqaddas din ke bata. Aron dauriya tayi tareda bude dakin, cikeda makirci tafashe da kuka, jikinsa ne yafara kyarma tareda fading"lpy kuwa, kara fashewa tayida kuka harda majina " honey bari nayi jiya cikin yazube " wat! Mardiyya kina nufin kicemin cikina yazube?" Karkace kai tayi tareda shirgo masa karyar wae zsmewa tayi abayi, cigaba tayi "gashi kuma daga dawowarka baka tambayeni ba'asi ba ka kama dukan bawan Allah shinema yataymakeni da mutuwa zanyi, am sorry muqaddas yake fadi sannan yacigava da bawa mardiyya hakuri" in Allah ya yarda zanbawa iro hakuri vansani ba kinsan inada kishi " uhmm kawae tace tareda ajiyar zucia ganin asirinta yarufu........ Alhaji Ahmad yake cema surukinsa bismillah doc ibraheem ga abinci fa muci kan muyi magana, zama kowa yayi yasoma zuba abinci akaci akasha sannan aka koma main parlour, gyaran murya abbuh yayi " muqaddas yazomin dawata mgna kwanaki datay matukar dauremin kai sosae, kayi hakuri general wlh yarinyar mun shafa'a da ita, Dan wannan Abu da daure kai yake kamar almara, Abba ya katseshi wlh babu komae doctor ae bayin kan mu bane mukammu damuke iyayenta mun manta da ita dataymakon Allah da karfin addua kawae yasa muka tuna da ita, ya ake ciki gameda muqaddas din? Abbuh ya amshe" to kasan shaanin sihiri, munje wajen wani malami dae yace bazae tunata ba se ranarda suka hadu to tabbas ze tuna sedae muyita addua dae Allah ya bayyana wannan yarinya" ameen abbah yafada sannan suka cigaba da tattaunawa akan alamarin..
![](https://img.wattpad.com/cover/163662843-288-k743104.jpg)
YOU ARE READING
WACECE ITA??
Espiritualta wayi gari ne da hayhuwar yaron daba tasan wanene ubanshi ba, kwatakwata kwatakwata bata iya tuna ryuwar da tayi abaya, tirkashi littafin wacece ita littafine daya kunshi soyayya, rudani, tashin hankali dakuma tausayi, kubiyoni dan jin wannan kaya...