chapter 48

264 19 0
                                    

Halal veer

Bayan yafita sallar ishaii ne ya ci karo da abidin ,lokaci daya sai maganar gwaggo amarya ta dawo masa ,
A take ya Kori shaidanin da yake neman hasala fitina tsakaninsa da dan uwansa ,amma surely they need to talk,
Alamu yamasa da hannu a kan yazo bayan an watse a cikin masallacin ,
Cike da farar sa ya karaso gareshi tareda mika masa hannu kana ya zauna yana fadin"bro yajikin in law kuwa ?inason shiga amma nace bari na hakura saida safe ,

Jiki alhamdulilah abid ta warware kawai traumatic amnesia dinan ya rage and temporary ne insha Allah ,
Yabasa amsa "

Cikeda faraa wadda yariga yasaba yace to Ai haka akeso ,amma kar fa naje tace wanene ni"
Naushin wasa adeel ya kaimasa tareda fadin ai ba dawanau ce a kantaba ,yauwa inason zamuyi magana "kasan kuwa motan da ka bama nuayma wanda tayi accident dashi babu birki?

wani dum abid yaji inda lokaci daya fara'ar  dake fuskansa ya dauke kana yace babu birki kuma?
No
No
Brother badai babu birki ba sabida i tested the car kafun nasiyeta  and for sure akwai birki a jiki.

Shiru adeel yayi inda abid ya dan kallesa a hankali yace "man don't tell me kana zargin inada hannu a hatsarin in law"

DA sauri adeel ya dago kai tareda fadin"haba dai ,kajika da wata maganan banza kawai dai ina nazarin wanene kesan yaga matana ta mutu da har zai cire mata birki and wait koda wasa bakaji labarin rashin birkin mota yasa hatsarinba "

Kada kai abid yayi yace "nope yanzu nakeji a abakinka and i don't think akwai wanda yasan hakan a masarautar nan dan ina yawan zama da dad kwana biu koda wasa kuma bai taba fada mun haka ba why do you ask?

Gwaggo amarya tazo gurin mu dazun and tayi maganan cire birkin wanda yaban mamaki domin ni kadai akai reporting ma sai abban nuayma da na fada ma so Data fadi hakan nayi tunanin kowa yasani ,tunda babu mamaki abban nuayma zai iya ma dad maganan.

Ahaf abid ya kama"dama wannan shegiyar matar  shedaniyace since from day one ,babu mamaki she knew something about this ,da hanzari yamike
"Aikuwa yau ta tabo ma kanta balai"

DA sauri adeel ya rikesa tareda fadin "kai sarkin fushi komai da taku ake yinsa ,inbaka iya kama barawo ba ai shi sai yakama,
Yanzu dai inma har da sa hannunta zamu gano a hankali sabida babban fucked up din datayi shine nazuwa gidana akan wannan maganan sabida kowa yasan cikin masarautar nan bani shiri da ita sannan ban shiga shirginta ,so hakan ya jefata cikin suspects"
Yanzu dai inaso ka saka ayi bincike cikin amintatun mutanenmu ,ayi bincike sosai akan shige da fice da ya wakana a gidana a ranar da aka kawo wannan motar zuwa washegari da nuayma ta hau ,im very sure zamu sami wani clue komai kankanta .

Kada kai abid yayi tareda dafa kafadar adeel "
Just leave Komai a hannuna insha Allahu koma wanene he /she will be down to justice"_

Lumshe idanu adeel yayi kafun ya mikewa yace "i trust you "

Hayaniya sukaji lokacinda suka fito a masallacin daga baya,kasancewar dole sai sunbi hanyar yasaka suka nufa gurin domin ganin maikee faruwa "

Sarkin yaki suka gani da wani barden bafade,inda bafaden ke ikirarin shifa bazai yardaba ,
Koda suka karasa gurin ai kaman anyi ruwa an dauke haka sarkin yaki da bafaden sukai shiru kafin kuma suka hada baki wajen fadin "
Ran yarima adeel da yarima abidin ya dade"

Kallonsu abid yayi cikeda rashin yarda yace lapia dai ko?

Da sauri sarkin yaki yabada amsa da lapia yarima babu abunda ya faru kawai dai muna dan musu ne namu na fadawa,.
Abid na kokarin kara magana adeel yakalla agogonsa yace  ,"mutafi dan Allah abid dare nayi and nabar nuayma ita kadai a gida ,
Gaba yayi inda abid baida option face ya bishi"

HALAL VEER √(completed)Donde viven las historias. Descúbrelo ahora