Page Forty Nine

398 59 18
                                    

👨‍✈️ *CAPTAIN MUZAMMIL* 👨‍✈️

Written by *Zeeneert*💕

Zeeneert@wattpad

*Page Forty Nine*

It was on a thursday morning in a plane daga Abuja zuwa Maiduguri. Auren abokinshi dasukayi makaranta tare a Russia zeje. His seat was opposite hers,tun lokacin daya shigo jirgin ya hangota zaune opposite his seat yaji tatafi dashi yasa yana zama yafara kokarin cusa kanshi. Abunka da dama tunkarar matan ba wahala takeyi masaba

Yace "Hey" Yarinyar dake zaune looking regal in one of her abayas daman tunda ya doso gurin takejin instense gaze dinsa akanta tadago tadubeshi  anma memakon ta amsamai da yaren dayayi mata setayi sallama instead,tace "Assalamu alaikum" dankuwa dukda kananun kayane ajikinshi akwai hasken musulunci atattaredashi,there's this aura he has da dolema yatabbatar mata cewa musulmin ne.

Ashir memakon yaji haushin abunda tayi seya tsinci kanshi da sakin dariya yace "Ohh sorry...waalaikumus salam and believe me i didn't say 'Hey' because i thought you're from a different religion.....kawaidai kawaidai..." seya rasa abun fada,funnily yace "kekamdai kawaidai kawaidaaii...." Yarinyar da tunda tamai sallama idanunta kekanshi cos there's this ignition that's stopping her from taking her eyes off him batasan sanda takwashe da dariya ba.  Shima seya jonata suka hauyi as if they were the only ones in the plane kosun jima da sanin juna.

At first daya doso kujerarsu sabida irin intense gaze dinsa data dinga ji akanta haryazo yazauna cursing dinshi tadingayi silently arai amatsayin me kallon Mata and that's the exact reason why she didn't answer his 'Hey' instead tayimai sallama,irin yasan kodame yazo dashi dinnanma she's not buying it but now she cannot deny the fact that he's funny too! Inbahaka ba akan me zaiyi tunanin tadauka yana mata kallon ba musulma baneba bayan shiga ta mutunci tayi and she believes koda ba irin shigarnan tayiba babu wanda zai kalleta yace ba musulma baceba and who knows bawai kallon mata ne dashiba,may be tayi masa kama da wata ne or it could be anything shiyasa yakasa dauke idanunsa daga gareta haryakai ga tana zarginsa which so unfair. You can't just judge someone's character from first encounter.

Dakyar suka iya tsagaita dariyan nasu,Ashir yace "I couldn't just find the right words" Yarinyar cikin sigar tsokana tace "kodai kana tsoron abunda zai fito daga bakinka ba?" Wani dariyar Ashir yasaki yace "You can take it that way. By the way I'm Ashir Abubakar Sadiq" shortly Yarinyar fuska daukeda murmushi tace "Ammi...." Ashir yace "Nice name...anma ai Ammi nickname ne ba asalin suna ba" Ammi na murmushi tace "toh ni asalin sunana kenan" yasan wasa takeyi anmase be tsaurara seta fadamai asalin sunan nata ba and besides they have a long way to go....there's this something special about her dashikanshi he's yet to unravel daduk sauran matar dayake harka dasu basudashi

Yace "oh wow...its nice meeting you then" Ammi tace "Thank you"

Ashir yace "So where are you going?" memakon tabashi amsa seta returning mai question din itama,tace "Kai where are you going?" Ashir besan sanda yasake sakin dariya ba,Yarinyar nan bazata daina amusing dinshi ba. Yace "looks like you love returning questions" dariya kawai Ammin tasaki batareda tace dashi komaiba.

Ashir yace "toh Maiduguri zani" Ammi tace "Nima can zani" Ashir yayi murmushi, yace "we both know that tunda muka shigo plane daya. Auren abokina zanje my home town is in Zaria" Ammi tace "Nikuma gida zankoma" abunda yakeso yaji ya tabbatar kenan,yace "so you are from  Maiduguri? No wonder you look just like them" Ammi tace "Nidai bance maka ba and I'm Fulani by tribe though my Mother is half Shuwa-arab" daganan kuma memakon yatambayeta fulanin ina or why she said itabataceba se Allah baibashi ikoba,yace "Haba? Shiyasa kikayi kama dasu. Sometimes our looks take after one side of our parents. I've a step Brother and his Mom is an Egyptian arab. Inkika ganshi bazaki taba cewa yahada dangi da hausawa ba larabawan yadauko sak" Ammi in amusement tace "Woooow! Hausa Man and an arab lady? How's that even possible?"
Ashir yayi dariya yace "It is mana tunda harda result. Gashi kuma nima yanzu inaso inyi koyi da mahaifina. A Hausa Man and a Fulani cute princess" Ashir yakarashe maganar in a flirty manner. Dukyanda Ammi taso hana kanta blushing kasawa tayi, tace "We are both Nige....." wani irin ware idanu tayi ayayinda takai hannu tatoshe bakinta jin baranbaramar datayi. Ashir yasaki dariya yace "Kicigaba mana inajinki" Akunyace Ammi tace "i meant both fulani and Hausa are Nigerian tribes and lives almost in thesame region unlike mahaifinka daya auro mata from a different country so kaga it's incomparable" Ashir ya jinjinakai in agreement yace "You're right,somehow anma naji ance Fulani baswa bawa wani yare auren Ya'yan su" correctingly Ammi tace "Some..bakowani fulani ne sukeyin hakan ba" Ashir dake kallonta intently yace "I hope your Family does not count among those da baswa bayarwan?dan wannan bahaushen dakike gani kokon baransa na kasa,tunda yashigo jirgi idanunshi yasauka kan yar kyakyawar bafulatanar dake zaune gabanshi tatafi da zuciya da ruhinsa and he hope she returns it amicably and the feeling is mutual...."

CAPTAIN MUZAMMILWhere stories live. Discover now