Da safe bayan sun karya suka shirya sannan suka fice zuwa makaranta.
Nabila na tashi ta fito taji shuru tace daga dukkan alamu bakowa a gidannan larai!larai!!
Larai tace na'am
Wai kunajin ina kiranki kinyi wani banza dani ina mayiesha
Tace sun fita tare da alhaji
Ina sukaje
Wlhy ban sanibah
To zaki iya tafiya.
Yayi kyau takira aisha tace ke kina ina
Tace aikuwa ina kusa da unguwarku nida saurayina.
To kawai ai saiku iso
Haba dai kinsan halin dan uwannan naki fah bakiga irin kallonda yakemun bane
Ke dan Allah kada kidamu basanan sun fita kinga kuwa zamu iya hutawarmu nadan lokaci
To shikenan saimunzo
Taje tacewa mai gadi zanyi baki idan sun iso kabude musu kofa
Yace to
Bayan wani dan lokaci sai gasu a gidan suna shigowa parlor nabila tace ke kisaki ranki nafada miki basanan.
Yawwa haka nakeso to ku zauna
Bayan sun zauna sannan aisha tace mukhtar wannan itace qawata nabila da nake yawan baka labarinta.
Muhktar yace sannunki dai
Tace yawwa bari akawomuku abun sha.
Bayan sun huta nabila tace ke wai kinsan yau zan koma gidan hajiya
Aisha tace ke haba harta dawo
Eh wlhy kinga kuwa yakamata muyi abunda yakamata kafin nafice.
Hakane kamata yayi muhada bari da barayi sushigo gidannan suyi musu tsinannan duka sannan kuma su kwace duk wani abu nasu.
Kinga kawai saimu raba kafin kikoma Kaduna
Gsky wannan shawarar taki tayi to yanxu a ina zamu samu.
Mukhtar yace idan dai nima zan samu wani kason a ciki to zan hada boys dina kawai sai mufaso.
Nabila tace haba kada ka damu da wannan.
Bayan sun gama maganar sannan nabila ta dauko musu sauran kayan shaye shayensu sukayita har karsu.
Nabika tace aisha idan kun gama shirye shiryen saiku sanar dani
Ah idan dai wannan ne kada kidamu
Bayan sun qare sannan suka fice.
Bayan sunje sungama duk abunda yakamata sannan suka fara karatu.bayan mayiesha tagama lectures dinta takira wayar munawwar yana dauka tace nifa mun gama lectures dinmu.
Yace to kijirani gun mota ina zuwa
Tace toh takashe.
Tana tsaye gurin mota saiga wata yen mata su biyu suka nufo inda take.sukayi mata sallama ta amsa sannan ta farkon tace sunana fatima aliyu a wannan makarantar nake karatu sannan wannan qawatace sunanta aminah faisal dama mun ganki ne tundazu da kika shigo makarantar nan kuma daga dukkan alamu ke sabuwar shigowace.
Eh hakane yau nafara zuwa makarantarnan
Dama kawai mun gankine mukaji muna qaunarki idan bazaki damubah zamu iya zama qawayenki.
Mayiesha tace ba damuwa ni sunana ameena alkasim amma ana kirana MAYIESHA.
Fatima tace wow amma suna mai dadi.
Shikenan zaki iya bamu nomba dinki kinga zamu dinga taimaka miki idan akwai lecture kawai kiranki zamuyi.
Tace ba damuwa ta basu numbar.
CITEȘTI
MAYIESHA
Proză scurtălabarine akan wata mace jaruma wacce kwasam bazato ba tsammani ta tsinci kanta a cikin wata duniya. Shin ta hadu da qaddarar tane kokuma mutuwarta. Kubiyoni domin jin yadda ta kasance
