MAYIESHA PART 27

583 28 0
                                    

Suna cikin mota amina na driving tace Mayiesha kenan baiwar Allah kinga harda abun arziki tamana.
Fatima tace kada kidamu idan na auri mijinta zan baki wanda yafi wannan
Amina tace kedai kinar wannan tatsuniyar.

Yau ne suka fara exam na gama aji na farko.

Munawwar na fitowa daga hall sai yaci karo da fatima.
Tace sannu bawan Allah dafatan ka ganeni
Yace no gsky ban ganekibah
Sunana fatima kuma a wannan makarantar nake da karatu  sannan ni qawar matarkace wato Mayiesha.

Ayyah to lafiya dai
Eh toh lafiya zance amma dama inasom muyi wata maganane

To fadi inajinki
Dama...
Kawai kifada sbd ina sauri akwai inda nakeson naje.
Okey to idan bazaka damubah sai kabani nomba dinka idan yaso saina kiraka.
Yace to badamuwa yabata nombar sannan yafice.

Tace a gsky daga gani wannan zaiyi sauqin kai tafice warta.

Mayiesha tana tasowa daga makaranta ya fice zuwa gidan hajiya.
Hajiya tace yau yana ganki kekadai ina gogan naki
Ai daga makaranta naxo nan shikuma nabarshi a school basu gama exams bah shiyasa.

Ayyah Allah yasarki to ya qarfin jiki kuma

Mayiesha ta sunkuyar da kanta tace lafiya qalau.

Hajiya tace yawwa dama nayi bincike akan university dinda nakeso kuje ta london kuma sun fara sakim admission sbd hakah inshallah nan ba jimawa zaku wuce.
To Allah yakaimu.
Ameen 'yata.

Bata jimabah sosai sannan tafice gida.
Munawwar na dawowa yace wlhy yau na kwaso yunwa sosai
To ai saimuje kaci abunci koh
Yace gsky kam amma dai bari na fara yin wanka.
Yana shiga bayi sai wayarsa tayi qara Mayiesha taje kusa da wayan ta dauka tace kaii ai wannan kamar numbar fatima amma meyasa take kiranshi kada dai ace budurwarsace
Tabdi kenan shiyasa naga ranar da sukazo gidannan yana shiga daki sukace zasu tafi.
Wato ni fatima zataci amanata kawai saita fashe da kuka.

MAYIESHA Where stories live. Discover now