chapter 34

12.9K 1.2K 472
                                        

_3⃣4⃣-Villain 2♡_

Sadat Wani cize labbasan sa yayi zuciyar sa cike da fargaba yana kallon abun wuyar tsafin sa a hannun ta.. yayi tunanin,..ko ya danne ta ya kwace ne?.. .bahi yau ta bashi mamaki...wani tunani yayi yace ok..challenge acepted..zanyi komai yadda kike so bazan taba kowa ba..but u most return adaidai wannan lokacin...keep my necklace safe..

....Yaga Ko kula shi bata yi ba,Yayi kwafa cikin salon mugun ta ya juya ya kama hanyar motar shi ya barta da necklace din kamar bai damu ba, bayan yasan wannan abun wuyar shine gatan sa shine sa'ar sa arayuwa..

Amma gani yake kamar bahi baxata iya komai ba..firgicin dake taso masa yayi kokarin kaucarwa ya kama hanyar zuwa kano.

Bahiyya Dukawa kasa tayi tana Kuka
Tana tunanin rayuwar ta tin daga farko kamar wacce akace mata mutuwa zatayi agoben 

Muddin komai ya faru yadda sadat ya fada,its fine  by  her,atake ta aje kanta ajerin mata marasa saa a duniya

Tasan idan ta tafi komai zai iya dai daita cikin sauki.

Jahan da alhj hamood baxasu rasa rayukan yayan su ba and With time Khal zai iya mantawa da ita ya auro junnut dinsa

And she dont have to compete for anything in life

Aranta take kokarin amincewa akan wannan shine babban sadaukarwan da zatayi musu dukkan su dan ta gyara rayuwar su..

..gani take kamar koda tabi sadat din ma mutuwa zatayi da bakin cikin shi soon.

Da kyar ta tattara kanta ta kama hanyar gida,tun a mota take kiran dija amma shiru baya shiga..

Abun wuyar nashi ta soka a cikin purse din ta ta adana shi da kyau.

Tana shiga gidan ta fada wanka..hjy indirah da murja sunje lagos on one day visit so evrywher was queit.

Haka junnut taxo ta cika mata kirji da nata magiyan akan kaamil,duk dama bahin taki sam tace komai amma gaba daya zuciyan ta sai ya cunkushe

Daga sallah sai sallah Sam ta kasa cin abinci ko zama

idan tagaji da kwanciya sai dai tayi ta zaga site din tana neman taimakon ubangiji trou tasbihi

, .ga yamma ya doso sosai duk sai taji duniyan ya mata daci

Ana shirin kiran magrib Ta fito zata shiga dakin khal sai ga tex din sadat ya shigo wayarta. . cewa yake ya isa kano,kuma subaya ta damka masa sauran dukiyar ta..

Wani irin faduwar gaba taji ya taso mata..ahalin yanzu bata masan me zatayi tunani akai ba...kawai sai ta tura kofar dakin ta shiga ta maida makullin ta rufe.

Data kare ma dakin kallo wani karayar xuciya da gabobin jiki su suka mamaye ta ..

Kuka ta fashe da shi mai sauti kaman wacce ake dukan ta..

A hankali ta sulale kasa ta dafe kirjin ta har tana jan shessheka,bata ma san ya zatayi ta rabu da su din ba..

Familyn Jahan Aarah,subaya junnut kaaamil and khal dukan su farincikin su ayanzu yana hannun ta ne

What if she is gone?will thy be happy!...a tunanin ta tana ganin ita ce matsalar rayuwar su a baki daya.

Kai dole ne ma tabi shi yakaita duk inda zai kaita ya kashe ta ma ayanzu ji take kamar bata damu ba

Wannan shine da sadukarwan da har ta mutu bazata manta da shi ba.

Kuka taci sosai kamar wanda take ganin mutuwar ta har sanda aka kira ishai kafin ta tsagaita
..,jiki ba kwari ta mike ta dauro alwala tayi ishai..few minutes tana kwance akan gadon shi fuskansa ne yake mata gizo'...ita har yau bata san meya sa take mutuwar son sa'ood ba..tun daga ranan da suka fara haduwa ta fara tunowa har ila yau tana hawaye...gaba daya pillow case din data lafe ya jike da tears zuciyan ta na mata wani irin zafi but dan tayi saurin dawo wa cikin hankalin ta sai ta dan ja drawer sa,batare d tasan dalilin yin haka ba

AHUMAGGAHWhere stories live. Discover now