Page 14

1.4K 105 0
                                    

*🔱BWA*

_{Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers}_

   👄 °°°     °°°👄
              °°
               °

*🎀IYA RUWA FIDDA KAI*🎀
     _{the love saga}_

*#Hot love*
*#Romance*
*#allegation*
*#Epic*
*# Arrogance*
*#Pains*
*#Regrets*
*#Obscure and more*

  *SIYAMAIBRAHEEM* Wattpad@siyamaibrahim

   *14*

  Giftawar ta kawai bilal ya gani sai yayi saurin bin bayan ta a hankali ya rinƙa tracing hanyar da ya hango ta har dai ya iso ƙofar ɗakin da take tsaye wato dai ɗakin Zaid,jim yayi yana kallon ta tana bashi tausayi dan duk maganganun da take yi yana jin ta rasa abin faɗa mata yasa yayi shiru har dai ya ga abin na son fita a kan dausayin mai hankali.
  She was crying with great agony and pains haɗe da hatred na Asma'u dan ita gabaɗaya ta ta'alaƙa laifin komai ne a kan Asma'u because if not for her babu ta yadda za'a ma Zaid wannan aika aikar dan haka with each passing seconds of her life yana tafiya ne da tsananin tsanar Asma'u a ran ta tsana ce mai ƙarfi wacce bata jin zata iya yafe mata saboda taɓa lafiyar Zaid da aka yi daidai yake da hukuncin takura mata walwalar ta da sukunin ta a duniyar ma baki ɗaƴa.

Any word she speak out rhyme with her heart wishes she just pray that he wakes up at the right time if not da akwai babbar tashin hankali a ƙauyen koma gabaɗaya ba ma gidan su Mudan da Asma'u kaɗai ba..
   Tana tsaka da kukan ta mai tsuma zuciya ta ji an taɓa ta sai ta dakata da kukan tana share hawayen ta kafin ta juyo ta kalle sa sai ta ga Bilal ne ba amfani in ta ɓoye masa damuwar ta sai ta cigaba da kukan tana nuna mai ɗakin Zaid tana kuka kamar ba ita ta farfaɗo daga jinyar sama da sati biyu ba jan hannun ta yayi dan su bar wurin saboda kasancewar su a wurin ba komai zai haifar mata ba apart from more heartache da increase hatred wanda is not good for her health.
  Tana kuka tana fincikewa yana jan ta da kuka da fixge fixge suka koma ɗakin ta inda a nan ne suka yi kiciɓis da Hajiya Madina dan dama daga neman ta ta fito ko da ta ga bata nan babu wanda ya fara zuwar mata rai sai Bahajjatu dan ita kaɗai ce marar jin maganar da zata iya fitar da Bilkisun shi yasa ta rinƙa trying line nata sai dai bai shiga dan ita ma Bahajjatun fita tayi dan neman apple ɗin ta because zuciyar ta fes yake and she is praying for her big bro to wake up as soon as possible,suna cikin hirar ne sai ya ga kamar gilmawar twin sis ɗin sa cikin tashin hankali sai yayi saurin biyo ta inda yayi discovering abin da take kallo har ya saka ta kukan da take yi shi ya sa ya ja ta suka bar wurin gudun kar Bahajjatu ta gano ɗakin da yayan ta ke ciki because he is sure ahe will definitely create a scene dan bai san dalilin da yasa Afzal ya bar ta ta biyo Hakim ba alhalin duk sun san halin ta.
  Ganin Bilal tare da ita ya sa Ammi sauke ajiyar zuciya kafin ta ce
  "Bilal ina ka kai ta ka san bai kamata ta rinƙa fita mai tsayi ba ba tare da guidance  na kowa ba kuma ka fi kowa sanim halin da take ciki i see no reason why you should take her out of the room"!!ita fah magana take yi ba tare da ta lura da cewa ita Bilkisun kuka take risga ba sai da ta fara wata maganar sannan ta lura

"Ni har na fara targeting Bahajjatu thinking ita ce ta fitar da ita daga ɗakin nan ashe ba ita ba ce kai n...."a nan kalmar ta maƙale mata sakamakon fitinannen kukan da ta fashe da shi wanda daga cikin zuciyar ta kukan ke fitowa sai ta yi hanzarin riƙe ta ta shiga tambayar me ya same ta a nan Bilal ke sanar da ita abin da ya faru sai ta yi mamaki kenan dama ranar da ta mata bayanin komai bai shige ta ba kenan ya ɓace mata a memory na ta but kamar wannan kukan ba akan ganin Zaid a halin da yake ciki bane kawai is like there is something hidden beneath the tears but what could it be?rashin samin amsa ya sa ta zaunar da ita a kan gadon ta fara rarrashin ta tare da bata magana ita duk a tunanin ta ganin halin da Zaid ke ciki ne ya saka ta yin kukan though tana suspecting akwai ɓoyayyiya but since she refuse to say a word sai kawai ta ƙyale ta after all bai kamata ta shiga damuwa ba da farfaɗowar ta haka da wuri..rarrashin ta ta ke yi sosai har da gaya mata ai yadda ta farfaɗo ba tare da sun yi tsammani ba haka Zaid zai farfaɗo shima akan ta dai yi mai addu'ar samin lafiya,sauraron Hajiya Madina ya zame mata dole shi ya sa take sauraron ta ba wai dan maganganun ta na tasiri a zuciyar ta ba dan kuwa babu magana ko ɗaya nata da ke shigar ta ko kaɗan har ta kai ayar maganar ta kuka kawai take yi daga ƙarshe dai kiran doctor aka yi ya zo ya mata abin da zai yi seducing ɗin ta ta zamo calm..

IYA RUWA FIDDA KAI(THE LOVE SAGA) COMPLETEDWhere stories live. Discover now