SILAR GIDAN AIKI

1.5K 99 7
                                    

*SILAR GIDAN AIKI*

          
NA
    *UⓂMIEY XEEY*

*Wattpad@Freshummieyxeey*

   *Ina ganin ruwan comment Ina godiya sosai*❣👌🏼

*PAGE 3⃣9⃣*

Haleema tunda ta shiga daki kuka ta suma, tace kayya nidai banji Dadin aure ko daya ba, Phone dinta ta zaro ta Kira mamanta tace" Mum something is wrong faa, Hubby ya chanza gaba daya ni gaskiya...... Bata gama maganar ba mahaifiyarta tace rufemun baki, what do you mean? Hakanan zakita hakuri ai inanan zuwa gidan soon, OK mum tace ta katse waya!

   Mubeen kuwa zaune yake a bed room dinshi yana tinanin wani Abu!

***Bangaren Abdallah kuwa yayi aure, suna zaman lafiyansu gwanin sha'awa, misalin karfe 4 na yamma Mansur turaki, yaje gidansa, sallama yayi ya umurceshi da ya shugo, Zaman dayaga sunyi da matarshine gaba daya hankalin mubeen ya tashi, ya kalle abokinshi yace" Abokina kana hutawa fa! Abdallah da matarshi Fateema Suka murmusa a tare,

  Abdallah yace" fateemah this is my Frnd!
Sunanshi Mansur turaki, dago kanta tayi ta Kara kallonshi tace" like I heard this name before, Abdallah yace" May be cos babanshi babban mutun ne amma kinganshi nan ba abun daya Dameshi, abokinane sosai, he's very simple

   Fateemah tace" shine banganshi da bikin muba? Abdallah yace" time din yaje Karo karatune China, tace Wow Masha Allah, yaushe zaka kawomun matarka Mu gaisa?

   Duka dakin shuru sukai nadan mintina

Mansur ne ya kalle abokinshi, yace baka bata labarin  na kusan aure ba? Abdallah yace" oh sorry ban fada mata ba.... Nandai sukaci gaba da hiransu

Aka kawowa Mansur abinci yace" Alhamdulillah, matar tai fushi, Abdallah yace" you shouldn't be angry, ba kowani abinci Mansur yake ciba, Tace" Ba wani zakai aure ai bazan Bari mijina yaci abincin matarka ba,

Mansur yace oohhh Gimbiya bari dai nasa miki Albarka naji ko matar Frnd ta Iya abinci, dukansu suka kwashe da dariya

Bayan mintina Mansur yace" I'm going, Abdallah yace" Bari na rakashi, Nan ta makale Abdallah wai karsu tafi su barta

Mansur juyuwa yayi yace" tab ni da nakeso ki aramunshi nan da 10days zamuje Garinmu! Uhm uhmm tace" Abdallah ya kalleta yace Ina zuwa

     Sun fito waje M.T ya kalle Abdallah yace" Ina ka samu chingum dinnan? Wannan zata barka ka huta kuwa?

Abdallah yai dariya yace" yeah sosai mai

Mansur yace to Alhamdulillah dama inasone nan da 10days ko kafin nan zanje garinmu inaso ka rakani

Abdallah yace" haba aiko inane Zan bika karka damu, Mansur yace to Masha Allah, ba wata matsala dai ko? KO kana bukatan wani abune?

Abdallah yace karka damu idan ma Ina bukata zanma magana, yace OK Nagode, sukai sallama Mansur ya tada motarshi yana tafe inajin Wani wakar soyayya Na UMAR M SHARIFF (Alherin Allah yakai maka) Har ya Isa gida

Falon mum dinshi ya wuce ya taddata tana Cin farfeson kaza

    Mum you dey enjoy yace"

Ajiye kazar tayi tace" Beloved son Ina kaje kasan banson kana fita da yawa KO? Na Kira number ka yanata ringing baka dauka ba! Tana magana fuskarta da alamun damuwa

Laluba aljihunshi yayi yace" ohh I namanta dashi a gidane Sorry mum yana magana yana taba kafarta, Murmushi tamai tace OhK Ina kaje son?

Gidan Abdallah naje namai congrats kinsan bannan akai aurenshi, Wallahi mum baki ganshi da matarshiba sun burgeni,

Kallonshi cike da tausayi tayi tace" Ayya! Tason confirm yanason auren but ta rasa dalilin qin fito da matar da zai aura

Tana cikin tinanine yace" Mum Bari na shiga gidana! Tace OK

   Mansur nada kyayataccen gidan a cikin gidan mahaifinshi, daga gidan mahaifinshi akwai wata Yar kofa dazai sadaka da gidan

   Falo ya shiga ya kulle kanshi, Tinanin wace mace zata dace dashi kawai yakeyi, Nan ya tino da Nazeefa (Aljanarsa) yaji hawaye na kwaronyowa a idanunsa, Seda yadau minti kusan 20 a haka, wata zuciya kuma tacemai meye haka, be strong mana

Karar wayarshi yaji yana dubawa yaga numbers da Wanda yai saving kusan 50 missed calls yanabi daya bayan daya yasan duka. Numbers din Mata ne, Guda dayane na. Na miji shima Abdallah ne, nan take yai calling back yamai ya yaje gida Yace Alhamdulillah

***
Bangaren Nazeefa kuwa ganin zamanta wajen nan bazaiyuba, ga yunwa na addabanta yan kudin da take dashi duk ya kusan Karewa, Gashi ko wasu sungane alamun akwai mutun ne, Samari suka Fara zirga, Tace" ina zamana. Anan bazaiyuba gaskiya Dan hka ta kwace inata inata batar wajen ta tsunduma cikin gariii

Tofaaa Nazeefa na ganin rayuwa! Bari muji mezai faru

Don't forget to follow and vote me on Wattpad #Freshummieyxeey

More comment plz😍

SILAR GIDAN AIKIWhere stories live. Discover now