SILAR GIDAN AIKI

1.4K 87 7
                                    

*SILAR GIDAN AIKI*

          
NA
    *UⓂMIEY XEEY*

*Wattpad@Freshummieyxeey*

*PAGE 3⃣7⃣*

Nazeefa ce kwance a cikin daji jikinta duk jini, kukan zuciya takeyi dan bako digon hawaye a idanunta, rintsa ido tayi Tace a zuciyarta ya Allah see me through, Idan nama laifine ya ubangiji ka yafemun, ina ganin jarabta kalala, tadau mintina tana addu'a a zuciyarta dan Halin da take ciki Allah ne kadai zai fidda ta, Bude Idonta tayi taji karfi yazo Mata, take cewa dole nasan abunyi cos zamana anan dajin akwai matsala sai wani dabba ma yazo ya cinyeka ba Wanda ya tsani

   Mik'ewa tayi dukda jikinta na mata ciwo da wani irin jiri da takeji ta tattara kayanta a Ghana most go ta Fara tafiya, though kayan ba wasu masu yawa bane bazasu wuce Kala 7 ba, tafiya take tayi tana istigfari tana neman Allah ya kawo Mata dauki

Tayi tafiya me nisa saiga wasu Fulani tashi masu tafiya da da shanuwa da karnuka harda jakuna, Ku temakeni tace masu Sannan Ta fadi kasa,

Hardo babansu yace hayya, kuzo wasshe na Neman tamako, da sauri sukazo wajen Nazeefa data fadi kasa, se nishi takeyi, Ganin jikinta duk jini suka Kara tausaya Mata suna tambayanta meya faru? Ko yan kidnapping ne suka kamata? Girgiza kai tayi ta nuna musu alamun zatasha ruwa, Ruwa suka dakko suka bata tasha tadau mintina kusan 6 sai gashi ta dawo hayyacinta amma da alamun yunwa a tare da ita, Da baba Hardo yagane haka tatso Mata fresh Nono sukai suka bata tash ta koshi sosai, Sannan suka Dan bata wani jik'e jikensu da suke tafiya dashi saiga Nazeefa Cikin ikon Allah ta dawo normal sedai Kasai jikinta da yake mata ciwo

Sannu Yar'nan Sukace mata

Nazeefa tace" yauwa baba nagode

Kowa se kallonta yak'e karamin cikinsu yace" Baba wannan dakyau take sosai

Kowa yayi murmushi yace" Hakane

Sannan suka Fara tambayarta me ya kawota nan? Ita Yar inace?

Wani hikima Nazeefa tayi aranta tace be kamata na fadawa kowa halin da nake ciki ba balle ma wa ennan ai se su tsorata Dan Fulani akwai tsoro

Shuru tayi na yan mintina, maganar Baba Hardo taji for the second time yace" meya kawoki nan? Satoni akai tace musu shine na samu na gudu Zan tafi gida!

Tsoro sukaji sosai sukace yan kidnapping kenan Bari mui maza mubar nan, Tace to Zan biko idan naje cikin gari sai in sauka suka amince suka bata jaki daya tahau dayan kayanta Suka Fara tafiya

Sunyi tafiyar kusan awa daya sannan suka shugo gari, Nazeefa kuwa tasan idan ta shiga Chan cikin garin akwai matsala, cos batasan inda zata saukaba gwanda ta sauka anan

Sunan Baba Hardo ta kira tace Zan sauka anan Zan hau babur ne dazai karasa dani kauyen Mu

Toh Hardo yace" Mata ta sauka suka sama gora mekyau suka d'ura Mata fresh Milk din, sannan sukai Mata fatan alheri, tace tagode SosaI

Nazeefa tsaye tayi bayan wani gida, kallon mutane take tayi kowa se harkan gabanshi yakeyi, Wasu na dariya wasu na shagunansu se sauraron karatun qur'ani sukeyi, Wasu zafafan hawaye suka zobo Mata tace" Allah sarki inama nine, Garin ba mutane sosai amma ya burgeta

Da yake bayan wani gida take mekyau ba mutane ta wajen tai zamanta, rufe ido tayi tana tino rayuwar da da yanzu ba daya bane, da da yake ganin tanashan wahala Ashe gwanda Chan, zataci mekyau zata kwanta a mekyau, dataga tinanin naso yai Mata yawa tace Astagfirullah, shingida tayi bacci me dadi yai awon gaba da ita

Ba ita ta tashiba se gab da magrib, jitai rayuwar se aslow amma ya zatai?  Istigfari take tayi har aka kira magrib

Dukda tana cikin wani yanayi bai hanata jin sanyi a zuciyarta taba, Saboda istigfarin da takeyi yasa Mata natsuwa da walwala

Seda ta Bari gari yadanyi duhu sannan ta Dan bude Jakarta ta dakko kudi taje ta Dan kewaya a cikin garin, Shago tagani Taje tasai pure water guda 4 ta dawo ta fak'e idanuwar mutane ta shugunna tai fitsari dukda darene ba Wanda ma zai ganta

    Alwala tayi tazo tai sallah ta roka Allah ya kawo Mata dauki, bayan ta idar ta Dan sha Nonon da fulanin nan suka bata tasha ruwa tajita Alhamdulillah.. tinanin inda zata kwana kawai takeyi, abubuwa take tinowa se hawaye takeyi, lallai rayuwa ba sauk'i kam, Allah yasa Mu cika dakyau da imani...AmeeenAmeeen

****
Misalin karfe 10PM hajiya Bilkisu ta kasa zama a dakinta, Se safa da Marwa takeyi a cikin dakin ta kwanta ta kasa ballema tai tinanin bacci, Kawai Nazeefa ta tino yanzu tana cikin wani haline? Meyasa bataba zuciyarta hakuriba tunda anga Gold din, da saisu barta susan yanda zasu zauna da ita, yanzu idan Bata gari suka chapketa fa? Innalillahi wa Inna ilaihir rajiun tace" Kawai hawayen tausayi na fitowa a idonta,

   Hussaini ya fito daga room dinshi zaije kitchen ya soya egg Dan ka'idarsu kenan duk dare sai sunsha shayi da bread sometimes harda kwai, bekai ga shiga kitchen dinba yaji alamun tafiya a room din mamanshi, Murda kofar yayi yaji is locked then yai knocking kofar, Hajiya tai sauri ta share hawayenta ta bude, 4eye's sukai da Son dinta

Kallo daya zakai mata kasan tana cikin tashin hankali, Rik'e hannunta yayi yace" Mom are you okay kuwa?

Kirkiro murmushin karya tayi tace" oh yeah I'm fine dear me ka gani!

Kara damke hannun mum dinshi yayi yace" no Mum you're not okay can you please tell me meke damunki?

Tace yeah but tomorrow yanzu dare yayi kaje ka kwanta kuma karka fadawa Hassan cewa something is wrong with me Dan nasan sani a gaba zakui

Sedai goben kawai zamui magana, Peg kiss yai Mata a kumatunta yace" OK bye Sweet Heart have a lovely might rest

Tai smiling tace" Allah ya sa yace Ameeen

SILAR GIDAN AIKIWhere stories live. Discover now