✨✨✨✨✨
Kwana ki naja yau kwana goma kenan dayin sallah
Naj ta koma bakin aikinta ma'ana ta bude shagonta dama rufewa tayi sbd ta huta
Minal sun koma sch 2ndsemester final year.
Ilham Kuma sai xuba tsarkakakkiyar soyayya akeyi da ya Shariff Wanda yake nuna Mata tsantsan soyayya
........
Yau saura kwana biyar ya Sadeeq ya tafi u.s Yana ta shirye Shirye
abinshi
.................
A wannan loakcin ne Fayrouz ya yanke shawaran fito da abinda ke cikin cikin shi....don baxai iya hakuri ba a nashi tunanin
Da sallama ya shiga falon Abba
Yayi sa'an tarar da Mamie
Ah ah yaron kirki karaso mana
Cewan Mamie
Ya shigo ya nemi waje ya zauna
Shuru yayi har sai da Abba yace dashi Fayrouz lafia
Akwai wani Abu ne
Ahankali ya fara mgn
Abba nasamu yarinyar da nake so na aura
Toohhhhh Masha Allah a Ina take
Shuru yayi ya kasa karasa zancen
Kayi mgn Mana Fayrouz
Abba Najmah wlhy baxan iya rayuwa ba tare da ita ba
Abba nayi kokarin hakura in danne zuciyata sbd nasan ba karamin ruwa nake Shirin bulluwa ba
Amma Abba abin yaci tura ya karashe mgn kaman zaiyi kuka
Sosai Mamie mgn ya daga Mata hankali
Abba ko kasa cewa komai yayi
Domin abin ba karamin girgiza su yayi ba....dama tun da dade wa sunsan hakan xai it faruwa
Sbd ahakuwar dake tsakanin Naj da Fayrouz sai Allah
this is d main reason daya yasa suka nesanta Naj da Fayrouz
Babban matsalan anan shine kada Naj taji wannan mgn ta dauka basu suka haife ta ba
Abba Mamie kunyi Shuru
Gyaran murya Abba yayi yace Fayrouz kaje xamuyi shawara da mamieynka
To Abba ya tashi ya nufi hanyan fita
Nd karka sake kayi mgn da Naj.
Toh kawai yace ya fita
Aranar su Mamie babu walwala a fuskokinsu su Haka suka yini
Mamie nata zullumi kaga Naj taji wannan mgn ta dauka kaman ba ita ta hai feta ba.
..................
1month later.
Wata Rana
Su Mamie na zaune a falo ita da yayanta ...suka ji sallama
Amsawa sukayi sukace ku shigo
Mamie bude Baki tayi da mamaki tace ikleemah
Ashe xaki dawo gareni
Murmushi matar da aka Kira da ikleemah tayi tace ta ya xan guje
ki Mamie
Bissimallah ku shigo mana
Sun neme waje sukabzauna
Masha Allah diyanki kenan ikleemah
Eh Mamie bakinsan Saddam ba
Kwarai kuwa don baxan manta ba Fayrouz nadashekara biyar ne aka haifi Saddam
Tabbas....su biyu Allah ya bani
Sai zafeerah Duk suka gaisa da mamie
..Ina ganin baxata wuce tsara da Minal ba tun ko lokacin Baki haifi Minal ba koh cewan ikleemah
YOU ARE READING
BETWEEN US ✔
Документальная прозаStory of three sisters that made alot of painful sacrifices to each other Najmah who happens to be the star of the story, Minal ( Najmah's partner) And Ilham the honest friend
