✨✨✨✨✨✨Suna Isa KD Marafa estate suka nufa
Suka fara sauke su Ilham
Amma sai da suka jira doctor ya xo ya duba Sadiq
Kafin suka wuceShariff ma aka sauke shi a gida sannan Suma suka nufi gda
Mamie tayi murnan dawowansu
Amma yanayin fuskokinsu tasan
Ba lafia
Don Haka Bata tsananta bincike ba tasan xasu fadi Mata
Tai hakuri har lokacin shanruwa yayi................
Zancen banxa ne wannan shi Alh.Salis din ya ce maki Sadiq baya son Yusrah
Aa Abban Yusrah.....munyi mgn ne da Ammie
Ni agani na karmu takura yarannan ayi abinnan azo Kuma daga baya ana Dana sani
Tohh Amma kinsan da cewa Yusrah na matukar sonsa koh
Duk da Haka Abban Yusrah xan
Shawo kanta ta hakuraWannan ba mgn daga jijiyoyin wuya bane
Shikenan tunda kince Haka....
Mom ta samu Yusrah a daki....tace Mata
Yusrah Ina so ki hakura da maganan Sadiq...Munyi mgn da Ammie tace kaman da akwai wacce yake soTa fada maki ko wacece ita mom?
Aa Bata fada min ba don a iya saninta ma batasan a Ina yarinyar take ba
To shikenan mom na hakura
Datz my girl ta rungumeta...sannan ta bar dakin
Hmmmmmmm wlhy Ina nan xuwa gare ki....ko ke wacece
Xakiyi regretting shiga gonataYusrah ta fada tana daure fuska
Tare da kulla wani mummunan
Kudiri acikin ranta..........................
Naj nee ta gama ba mamie lbr abinda ya faru
Mamie ta tausaya ma sadiq kwarai...Kuma taji dadin hadin
Amma bazata iya tilasta ma Minal dole sai ta so shi baAhankali xata fada tarkonshi tasani...don ita Minal tana so kawai mutum ya bita yanda take so ne.
Shikenan Naj xanyi mgn da Sadiq Kira min yayanku
To MamieMamie tayi wa Sadiq bayanan Duk yanda xai shawo kan Minal
awaya sukai mgn
Kuma ta bashi goyon baya akan ya cigaba da sonta inshaAllah
Bashi da Mata sai MinalSadiq ya ji dadin hakan sosai tare da godiya wa Mamie
Acikin Yan kwanakinnan da suka dawo ya fara samun sauki sosai
Alokacin anyi Rabin axumi ....ana ta shirye Shirye sallahYau Monday kwanan su biyar da dawowa ya shirya don xuwa wajan aiki
Ammie ce ta shigo don ita batasan meke faruwa ba tace
Sadiq meke damunkane
Kaki ka Fadi minAmmie ba wata matsala kawai fever ne ya Dan Kama Ni
Kuma alhamdulillah ya sake NiToh Allah ya kara sauki
Ameen ya fadaAmmie na tafi wajan aiki
Toh Allah ya tsareAmeen Ammie
Ammie na matukar son danta Sadiq
...............Yana Isa wajan aiki direct office dinsa ya wuce...ya xauna
Da zafi zafi ya fara aiki daya chakude mashi na tsahon sati daya da Bai xobaBashi ya gama ba sai karfe 12 dai dai .....
Ya tashi don komawa gida ma'ana ya gama da na yau kenan
Duk da lokacin tashin shi baiyi ba..yadau excuseAhan yarsa ta komawa gida...yayi branched a wajan Mai fruit don siya ma Ammie
Yana Nan tsaye ne.......yaga gittawan ta tacen tsallaken titi da sauri yai saurin Kara kallon ta tabbas wannan Yusrah ce
Toh me takeyi anan daga Kai yayi yaga daga Ina ta fito Hotel ne
Kuma ita da wani mutumi sai dai shi ya rigada ya shiga motan
Bai ganshi ba.Bai bi ta kanta ba.....Binciken mutumin yafarayi.......ta hanyar daukan lambar motanshi
Sannan ya shiga mota ya nufi gida.
A bakin kofan dakin Ammie kawai yaci karo da ita....tana niyar fita
Tsayawa yayi cak Yana kallonta
Kasa kasa tayi dakai kaman wacce Tai mashi laifiDa kyar ta iya kakalo murmushi hade da fadan kalma uku
Ina yini Yaya
Kauda kanshi yayi daga kallon nata Yana kutsa Kai cikin dakin
Tare da cewa
Ah lafia lauYa wuce abinshi kaman Bai damu ba
Mamaki ne ya kamata
Toh dama ba so na yake yi ba
Ji ko kallo na baiyyi ba
Ta tafi tana kun kuni a cikin rantaMurmushi Sadiq yayi don Yana jinta...sannan ya girgiza Kai ya wuce ciki .
Shiga dakin ilham tayi tana turo baki....ke Kuma me ya sameki ne kike turo baki, Naj ke tambayan ta
Babu komai ta Bata ansa
Uhmmmmm..... Kyaji dashi karki fada din.
Basu wani dade ba suka koma gda...don magriba na gaba towa
............
✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️DielaIbrahim
Vote nd Share
Pls 🙏
![](https://img.wattpad.com/cover/213092517-288-k395867.jpg)
YOU ARE READING
BETWEEN US ✔
Não FicçãoStory of three sisters that made alot of painful sacrifices to each other Najmah who happens to be the star of the story, Minal ( Najmah's partner) And Ilham the honest friend