Najmah
Story written by
DielaIbrahim ✍️
(28)
*********
A
bba kuyi hakuri Amma ina son sanin Asali na
Ina son sanin wacece ta haifeni
Nayi maku Alkawarin babu abinda xai canja tsaka nina daku
Abba
Zauna Najmah cewan Abba
Ta nemi gu ta zauna zamu Baki lbr Amma sai kowa ya hadu ma'ana na Kira Minal xata Zo gone in Allah ya kaimu agaban kowa xa'ayi tunda kince kina son sani
Amma Ina so kisan wani abu bamuyi niyan Fadi maki komai game d rayuwarki ba ......
Shiyasa Koda Fayrouz yace Yana sonki bamu bashi dama ba
Amma tunda ke kika bukaci Haka yanxu shikenan zuwa gobe zakiji komai inshallah.
Tashi tayi ta shiga daki abinta tana ji aranta kamar batai wa su Mamie adalci ba....ranar kuka ta yini yi ita kadan ta acikin daka
Batayi bacci ba sai gabanin asubahi
****
Karfe 10 kamar yadda Al'adan gidan suka Saba haduwa
Hakan akayi Amma wannan Karan a parlon Abba
Minal ta xo ita ma....ta iske Yar uwarta cikin mawuya cin Hali na tausayawa ....
Jim kadan Abba ya nemi da Mamie ta fara
Gyaran murya Mamie tayi sannan ta fara.:
***************
😝😜😛
Kun kasa kunne Kuna jiran lavari Koh?
DielaIbrahim ✍️
Vote, Share
Pls 🙏
YOU ARE READING
BETWEEN US ✔
SaggisticaStory of three sisters that made alot of painful sacrifices to each other Najmah who happens to be the star of the story, Minal ( Najmah's partner) And Ilham the honest friend
