54

320 19 0
                                    

*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*

*NA HADIZA D/AUTA*


*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*

*Naga comments ɗinku all kuma na gode🙏🏻*

*Lamba ta 54*

Safwan ya zaro ido waje yace, "kashewa??, To in na kasheki ni in shiga ina?"

Dije ta murguɗa masa baki tace, ,"so kake yi in zauna ka kassarani kenan? ai WALLAHi ni kam bana iya biyayya a wannan baƙin lalacin da ka iya, ƙatoto da kai ko kunya baka ji ka rufe ido ka yi wannan muguwar ta'asa dani, WALLAHi itama innarmu don bata san halinka bane shiyasa ta matsa mani akan in yi maka biyayya"

Safwan ya yana dariya ya dawo kan gadon ya kwanta suna facing ɗin juna tare da ƙura mata idanuwa yana murmushi, Dije kam sai harararshi take yi sama da ƙasa tana murguɗar baki, hakan da take yi ba ƙaramar dariya ta ba shi ba, cikin ƙumshe dariyar yace

"Wai duk wannan hararar ni ake yiwa ita?"

Dije ta ce "to da dawa nake halan?"

Ya ɓata fuska tare da cewa, "kenan har yanzu da sauran renin tsakaninmu kenan? Bayan kuma Baffah da kanshi kinji yana faɗin ki yi man biyayya"

Ta zumɓuro baki tace "to ai kai ka janyo  renin? Tunda har baka ji kunyar yi man abunda ka yi man ba "

Yace "ok haka ne ko? To bari in cire tausayinki da nake ji tun da bakin tsiwar taki har yanzu bai mutu ba"

Ya janyota jikinshi ta fasa ƙara saboda zafin da take ji, amman duk da hakan bai hana ya fara yamutsata ba cikin wani sabon salo, Dije tana tureshi tare da kai masa duka amman bai hanashi komawa cikin jikinta ba, tana ihu tana kururuwar neman agaji saboda uwar azabar da take ji tana ratsa ko'ina na jikinta, shi kam ya riga da ya lula cikin hazon gajimare ko gabanshi baya gani bale bayanshi, banda ihun daɗin da yake yi da surutai ba abunda yake fitowa bakinshi sai saka mata albarka kala kala da yake yi, tare da zuba mata ruwan kalaman da ko da wasa bata taɓa tsammanin za su iya fitowa a bakinshi ba.

Sai da ya tabbatar da gamsuwarshi tare da samun nutsuwa a jikinta sannan ya koma lallashinta tare da kalamai masu daɗi na ban haƙuri, Dije kam banda kuka ba abunda take yi cikin kukan ta yunƙura ta miƙe da ƙyar tana faɗin

"WALLAHi ba zan ƙara minti goma cikin garin nan ba sai ka mayar da ni gidanmu ko kuma ni inje da kaina, tunda har kai baka da ɗigon imani a zuciyarka, daman ai son ƙarya ne kake yi man ba wani sona da kake yi sai baƙar yaudarar kalaman da ka saba yi man kullum"

Ta nufi ƙofar fita ya yi saurin biyota yana faɗin "haba khadija wai tona man asiri kike son yi wurin mutane?,kada fa ki sa jama'a su zargi cewa ba muharramata ba ce ke"

Dije ta fashe da kuka cikin takaicinshi da ya cika mata ciki tare da faɗin, "Ni kam WALLAHi babu wanda ya janyo man wannan abun face su Inna"

Safwan yana dariya ya lallaɓata suka yi wanka a gurguje duk da ita ko kaɗan ba da son ranta ba, sannan suka haɗa ƴan komatsansu suka fito, ganin yanayin yanda take tafiya ne yasa gabanshi ƙirewa ya faɗi, saboda tsoron Hajiya Mama ta gano abunda ya faru bayan ya gama cika bakin cewa me zai yi da ita.

Cikin rashin kuzari ya riƙeta gam a jikinshi tana cije leɓe suka shiga motar, sai da ya biya ya sissiyo mata abubuwan maƙulashe da nufin toshiyar baki  sannan suka bar Gombe suka kama hanyarsu ta zuwa Yola.

Kasancewar da yunwa a cikinta ta saki jiki ta ci abubuwan da ya siyo mata sannan ta langaɓe sai bacci, ko da suka isa garin ma baccinta take sha ƙa har sai da suka kusa kaiwa unguwarsu sannan ta falka tana ƙarewa gidajen unguwar kallo tace

DIJE ƘARANGIYAWhere stories live. Discover now