Aysha bagudo
Page 89-90
End
Koda suka sauka still jikinta a sanyaye yake Abdullah yarasa gane kanta kwata kwata .
tmbyr duniya nan yayi mata Amman tace bakomai .
Byn sunyi wanka da cin abinci ne Abdullah yaki barin ita kadai .ya janyota jikinsa suka dawo falo.
zama yayi kan kafet ya jawota jikinsa ta kwanta kan cinyarsa .
ya tura hannusa yana shafa sumar kanta ya dau remut ya canza Chennal .
Yashiga bata labarai masu dadi na banda dariya, wanda zai sata cikin nishadi .
haka ce kuwa takasance domin Abdullah yayi nasarar dawo mata da walwalarta .
Narkewa tayi ajikinsa hade dasa hannu tana shafo joystick dinsa tana lumshe idanu inda sabo zuwa yanzu tasaba da jarabar kmr yadda ya koyar daita tayi wani juyi hannuta ya sake sauka kan chest joystick .
yana jinta yayi shr ya tsareta da manyan idanunshi yana cigaba da wasa da gashin kanta.
Dukowa yayi ya kamo lip's dinta ya tsotsa kadan sannan ya zaro Brest dinta ya daura bakinsa yana lasar kan nipply dinta sannu sannu .
tsawon lokacin suna zaune a gurin .
ahankali ya Mike tare daita ganin alamun bacci take ji .
sukayi cikin bedroom dinsa..
kwantar daita yayi shima ya zagayo ya kwanta bayanta ahankali ya ja musu blanket ya rufesu dashi .
ya zagaye kungunta da hannuwansa duka yana busa mata iskar bakinshi a wuyanta.
Hannushi ya daura kan dukiyar fulaninta yana murza kan nipply dinta wanda har yau suke tsaye kyam tamkar bata taba shayarwa ba . yacigaba da murzasu .
daidai tudun cikinta yaja ya tsaya yana shafo cikin idanunsa a lumshe yana matukar kaunarta da ya'yanta .
ita din abin alfaharinsa ce.
ya sake yin kasa da hannusa yana shafo kasanta ahankali ahankali har ya zira yatsansa cikin jikinta yana kada fingers dinsa cikin yana jin yadda take narkewa da sakeyin balance ajikinsa.
har sanda ya zira yatsansa cikin kasanta yasoma fingering dinta ahankali ahankali gabadaya sun rikicewa junansu kowannesu na kokarin ganin ya faranta ran dan'uwansa uhmmmm asuba ta gari .Washegari
Jikinta a sanyaye ta yage envelope din data karba a gun aunty amarya .
ta zazzago hotunan Abdullah ne taga sun zubo.
da wata takarda tasoma daukar hotunan tana dubawa daga Gani kasan ya dade batun na yanzu bane .
tana kallo tana mamaki ta ware takarda gabadaya ta fara karantawa ga abinda tagani .Assalamu alaikum sister da fatan sakona zai iso gareki kina cikin koshin lafiya.
da fari zan soma da baki hakuri akan abinda zan sanar dake .
Kiyi hakuri sister
Na rubata miki wannan wasikar ne alokaci da nake ganin rayuwata tazo karshe.
ciwon da nakeji a tare dani da kyar zai barni na rayu.har mu sake haduwa da juna .sister kiyi hakuri na taba ce miki akwai soyayyar wani namiji daban a Raina Byn mijin dana aura. to sister ba kowa bane wannan mutun face mijinki Abdullah uban ya'yanki bbu yadda,zanyi da zuciyarta dana hanata son Abdullah, a tun farkon ganina dashi. Yayinda shi alokaci a makance yake akan kaunarki baya ganin kowa sai ke ..
Nace miki wanda nake so sunan sa Muhammad ba karya na gaya miki sai dan sanin dana yi Abdullah ishaq Muhammad ne cikakken sunansa .
sister Ba yadda zanyi da son mijinki dan yaci karfin jikina .
har su mama suna ganin ko wani abu ne a kaina. ganin duk kannena anyi musu aure ni kuwa mazan ma korarsu nake yi .Amman ni kadai nasan abinda ke damuna nakan hargetse a duk lokacin dana ganshi shine dalilin dayasa ko ranar da za'a kaiki gidansa na gudu dan bazan iya bude idanuna na ganshi na baro ku tare ba shi .
yasa washegari ma na tattara na bar garin gabadaya .
dan nasan zaki nemeni. ba yadda zanyi Abdullah dake yafi yadacewa bani ba , .
tsakanina dake son Allah mukewa juna shi yasa na hakura da sonsa a Raina har gashi ina bayyana miki a wasika ta
dan me yiwa baza mu kuma ganawa ba kiyi hakuri kiyi hakuri zan tafi da kaunar mijinki a Raina wanda bbu wanda yasan da haka .
na tsorata matuka da lafazinki akan mijinki ran nan da kika zo lokacin bikina.
nasan kema kina sonsa sosai yanzu. ga hotunansa nan. dana karba agun abokinsa tun lokacin bikinku .
faruk ya taba Gani sau daya har kumayi rikici Sosai dashi daga baya ya gane mijin kawata ne .
nagode sosai sister da kaunar da muka nunawa juna .
Taki a koda yaushe sakina aminu.

YOU ARE READING
zuciyar masoyi
Romantizmzuciyar masoyi labari ne akan tsantsar tsaftatacciyar soyayya mai had'e da yan'uwantaka, yana matukar kaunarta fiyye da komai nashi, sai dai adaidai gabar da zai mallaketa ,mahaifiyarsa ta kawo wa zuciyarsa da rayuwarsa tsaiko .......