Mr&Mrs Fawaz
❣❣❣❣❣❣
https://my.w.tt/2PpalXNbG0By Ayshart sani
75.
Cikin dare ishirwa ta dameta hakan yasa ta fito daga dakinta tayi hanyar kitchen kofar seatroom ta kalla ganin haske ya fito ta kalli agogon gurin quarter pass two kofar ta leka Dan taga in akwai mutum a ciki,ganin babanta a zaune Yana waya Yana dariya jin abinda yake cewa shine ya matukar razana azeema,ba karamin kidimata yayi ba wani jiri jiri takeji Yana dibanta baba shine abinda ta fara fada innalillahi wainna ilaihir rajiun shine abinda taketa maimaitawa a ranta gidan gonata gobe mu hadu a can misalin karfe 4 gaba daya azeema hankalinta a tashe yake juyawa tayi ta koma dakinta,cikin tashin hankali ranar kasa bacci azeema tayi gaba daya hankalinta a tashe baba Mai nayi maka wannan ni kayiwa baba me na aikata maka a rayuwa ranar yadda taga Rana haka taga dare,tunaninta tana da alhakin komai tunda itake sanar dashi komai dake faruwa a gidan.
Da safe ta fito falo fuskarta gaba daya ta sauya saboda tsabar kuka ga Kuma rashin baccin da batayi ba jiya hango mahaifin nata tayi a zaune akan kujera saboda tsabar San Rai Ina nasa dalilin kudi yasashi tashi da sassafe,meyasa na fada Masa cewar gobe zaa bada decument din shine kawai tunanin da ta tsaya yi juyowa yayi ya ganta yananyin da ya ganta a cikine yasa ya taso ya tsaya a kusa da ita meke faruwa dake daughter meya Sami face dinki haka tace baba bakasan halinda fawaz take ciki ba na rashin matarsa baba m Zan Masa na taimakesa yace addua Dan muma ita mukeyi tace hakane I luv you dad yace I luv you too daughter Zan fita ni Sai na dawo tace da wuri haka yace yes I have many appointments today tace okk to sai ka dawo.
Bayan fitarsa Bata tsaya wata wata ba ta dau mukullin mota ta fita ta faka a kofar gidansu fawaz ta shiga da sauri ganin da tayi musu gaba dayansu hankula a tashe ga Deen da abdullahi a Kan fawaz ana kokarin ceto rayuwarsa ne ya matukar Bata tsoro tace I can't do this I can't take a monster permission before doing what's good t fita cikin saurinta ta fada mota kaima yau dole asirinka ya tonu dad am really sorry I luv you dad that's why am going to help you,gida ta fara komawa ta dakko remote control na gate din gidan gonar @360 ta ke driving har gidan ta baya ta Shiga Dan itama tasan gidan Kamar Yayan hanji ta shige kasan cewar masu gidan a ta gaba suke ta shiga batare da saninsu ba ta haura saman ta bude inda tasan baban Yana ajje keys din tana ta budewa a na kusa da karshe ta tarar da ita a kwance taci kuka har ta gaji ka godewa Allah sis saada shine abinda azeema tace kallonta saadatu tayi tace what are you doing here tace no time to explained we have to leave right away.
Har sun day hanya saadatu tace sis akwai wani mutum a wancan dakin kallon mamaki azeema tayi Mata tace mutum Kuma tace yes I saw him yesterday azeema ba tare da ta yarda ba tace sis tana Mata kallon da gaske kike kuwa saadatu ta daga Kai haka Suka koma Amma keys Suka kiyi haka Suka dinga kokarin budewa Sai daga baya Suka samu key a saman dakin a makale ana budewa Yana zaune akan sallaya Yana addua saadatu tace baba ka tashi we have to leave yace yata like kawai tace aa baba bazan iya barinka ba Allah kake roko Kuma shi ya kawo Mana mafita mikewa yayi tareda juyowa Abbu kalmar da azeema ta fada kuka na kokarin kwace Mata.
Ayshart sani

YOU ARE READING
Mr&Mrs Fawaz
Romancethis story is about 5goods friends that can sacrifices their happiness for there beloving once.