*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Allah ka kare mana yan uwa musulmai a duk enda suke,ka kuma bi kadin wayanda aka zalunta a hanyar jos,ya ubangiji ka saka mana😪😪😪*
*Page▶14*
Ashween ne Zaune a asibiti kamar da gaske
Kamal ya tinkaro sa
Yana dariya ciki ciki kamar munafiki ya sai yazo ya tsuguna daf
' daure fuska ashween yayi ya kau da kansa
Wanda ya dada sa kamal fashewa da dariya,
Da Allah ni ka kyale ni,banson iskanci fa
Ya fada a fusace
Ok calm down ..mr zahida rod
Wallhy dramar ce take bani dariya
Lallai yarinyar nan yar iska ce ji enda tayi lumui ta kwantaa asibiti ta hanaka motsi? Hmm
Mswwww kayi na kudin ka fa kamal,
Itama Ba barin ta nayi ba ta san hali na sarai,so nake ta sa hannu akan wancan abun dana fada maka shiyasa kaga ena bata lokaci na anan din im so tired..yafada sounding serious
Ka kara hakuri kamal ya dafa shi ..fuska ba yabo ba fallasa
Ya labarin ita madam hidayat din? Yaushe xata dawo daga china?
Ashween yace, In four weeks time,amma kafin nan insha Allahu na kammala komai sai dai next plan
Gyada kai kamal yayi yace " insha Allahu roh
Barinje na duba babyn namu ....ya mike ya shige cikin room din yana dariyar tsokana
Zahida dake kallon karasowar su ta glass din kofar Kifi kifi ta so mayi da ido ,tana nishin karya "shiko kamal sauya fiska yayi ya dube ya yace
Sannu zahida luv ,.hw r u feeling now?
Tace, Fine ,sai yanzu kake zuwa ko ai ka kywta
Dan tabe fuska yyi yanayin tsokana yace " so kike ki hada mu biyu ki nakasa..abokina fa har ya rame pls get well mana kar shima fa ya kwantaa
Dariya tayi cike da jin dadin maganan
Amma sai ta marairace fuska tana duban sa
" bayan sai nayita ihu anan kafin yazo kusa dani,.ash is so lazy kamal.. ta karashe a shagwabe...
Ashween Murmushi kawai yayi baice komai ba,
Don shi ya san me take nufi,. Amma ya riga yayi alkwari har ya mutu ba abunda zaisa wani abu mai kama da romance ya shiga tsakanin sa da ita...ko da kiss ne
Hmm karki damu kamal yace
Ki warke kawai..kinji?
Kamar baby haka ta gyada kai
Jefa jefa suna hira,har suka watse
Gefe guda bangeren asibitin
Ammy ne zaune a counseling room tare da doc
" zugum tayi
Bayan ta kammala karanta sakamakon gwajin ta
Kallon nitsuwa doc ta mata sannan ta ce
Kinada sauran lokaci hajiya shahida
Kar ki manta farincikin ki is important a wannan stage din
Kiyi kokari kibi kai'dojin maganin dana kara miki yanzu in akayo haka ba matsala insha Allahu
Murmushin karfin hali ammy tayi tace
Hakane doc,kullum kina fadan haka karki damu insha Allah zAn yi kokari
Dan shiru doc tayi...daga baya tace tun da nake bantaba ganin mace mai karfin zuciya kamr ki ba hajiya,
Sau dayawa mutane masu dauke da brain tumour ke qarar da rayuwar su ta hanyar damuwa da kunci tun kafin ciwon ya yi halinsa
Amma ke kam sabanin haka ne ,,na miki murna
Murmushi kawai tayi ta ce" nagode kwarai ..kema ai kina iya bakin kokarin ki Allah dai ya saka miki da alkahiri..
Bakomai hjy en akwai matsala a kirani anytime
Insha Allahu ..Sai anjima sukayyi sallam ta wuce gida
Tun daga ranar ammy ke kokarin danne zuciyar ta
Amma ena waNi bin damuwa da tunani na cin karfin ta tasan mutuwar ta yazo ba shakka
Kullum tunanin ta rayuwar ashween da jasmine
Musamman Da yanzu ta lura ko maganan ma ba sosai sukeyi ba.
YOU ARE READING
SO MAKAMIN CUTA
General FictionIta ta fara tsanan shi a duniya,ta kuma kashe wanda ta fara kaunar sa,me kake tunani nan gaba da Allah ya sake hada su a wata duniyar da bata da abun kauna face shi? #yasmin #Ashween #zahida rodriguez
