14

2.9K 228 0
                                    

*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*

💔
    
   *SO MAKAMIN CUTA*
       _'the sword of evil love'_

_Story and  written by_
  *SURAYYAHMS*🔥
    

*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.

*Allah ka kare mana yan uwa musulmai a duk enda suke,ka kuma bi kadin wayanda aka zalunta a hanyar jos,ya ubangiji ka saka mana😪😪😪*


*Page▶14*


Ashween ne Zaune a asibiti kamar da gaske
   Kamal ya tinkaro sa
Yana dariya ciki ciki kamar munafiki ya sai yazo ya tsuguna daf

  ' daure fuska ashween yayi ya kau da kansa
Wanda ya dada sa kamal fashewa da dariya,

  Da Allah ni ka kyale ni,banson iskanci fa
Ya fada a fusace

  Ok calm down ..mr zahida rod
Wallhy dramar ce take bani dariya
Lallai yarinyar nan yar iska ce ji enda tayi lumui ta kwantaa asibiti ta hanaka motsi? Hmm

   Mswwww kayi na kudin ka fa kamal,
Itama Ba barin ta nayi ba ta san hali na sarai,so nake ta sa hannu akan wancan abun dana fada maka shiyasa kaga ena bata lokaci na  anan din im so tired..yafada sounding serious

  Ka kara hakuri kamal ya dafa shi ..fuska ba yabo ba fallasa
Ya labarin ita madam hidayat din? Yaushe xata dawo daga china?

Ashween yace, In four weeks time,amma kafin nan insha Allahu na kammala komai sai dai next plan
Gyada kai kamal yayi yace " insha Allahu roh
Barinje na duba babyn namu ....ya mike ya shige cikin room din yana dariyar tsokana

Zahida dake kallon karasowar su ta glass din kofar Kifi kifi ta so mayi da ido ,tana nishin karya "shiko kamal sauya fiska yayi ya dube ya yace
Sannu zahida luv ,.hw r u feeling now?
  Tace, Fine ,sai yanzu kake zuwa ko ai ka kywta

Dan tabe fuska yyi yanayin tsokana yace " so kike ki hada mu biyu ki nakasa..abokina fa har ya rame pls get well mana kar shima fa ya kwantaa
   Dariya tayi cike da jin dadin maganan
Amma sai ta marairace fuska tana duban sa
" bayan sai nayita ihu anan kafin yazo kusa dani,.ash is so lazy kamal.. ta karashe a shagwabe...

Ashween Murmushi kawai yayi baice komai ba,
Don shi ya san me take nufi,. Amma ya riga yayi alkwari har ya mutu ba abunda zaisa wani abu mai kama da romance ya shiga tsakanin sa da ita...ko da kiss ne

Hmm karki damu kamal yace
Ki warke kawai..kinji?
Kamar baby haka ta gyada kai
Jefa jefa suna hira,har suka watse

Gefe guda bangeren asibitin
Ammy ne zaune a counseling room tare da doc
" zugum tayi
Bayan ta kammala karanta sakamakon gwajin ta
   Kallon nitsuwa doc ta mata sannan ta ce
Kinada sauran lokaci hajiya shahida
Kar ki manta farincikin ki is important a wannan stage din
Kiyi kokari kibi kai'dojin maganin dana kara miki yanzu  in akayo haka ba matsala insha Allahu

  Murmushin karfin hali ammy tayi tace
Hakane doc,kullum kina fadan haka karki damu insha Allah zAn yi kokari

Dan shiru doc tayi...daga baya tace tun da nake bantaba ganin mace mai karfin zuciya kamr ki ba hajiya,
Sau dayawa mutane masu dauke da brain tumour ke qarar da rayuwar su ta hanyar damuwa da kunci  tun kafin ciwon ya yi halinsa
Amma ke kam sabanin haka ne ,,na miki murna

Murmushi kawai tayi ta ce" nagode kwarai ..kema ai kina iya bakin kokarin ki Allah dai ya saka miki da alkahiri..

Bakomai hjy en akwai matsala a kirani anytime

Insha  Allahu ..Sai anjima  sukayyi sallam ta wuce gida

Tun daga ranar ammy ke kokarin danne zuciyar ta
Amma ena waNi bin damuwa da tunani na cin karfin ta tasan mutuwar ta yazo ba shakka
Kullum tunanin ta rayuwar  ashween da jasmine
Musamman Da yanzu ta lura ko maganan ma ba sosai sukeyi ba.

SO MAKAMIN CUTATempat cerita menjadi hidup. Temukan sekarang