Katsina
Cike da damuwa kwance akan fuskan Fadila ta shiga falon gidan su Asmau. Mama Aisha da kannen Asmaun ta samu a falo. Da kyar ta zauna ta gaida maman, "Fadeela ya dai na ganki hakan?" already ta San miye sanadiyyar damuwar Yar ta ta so shiyasa ta yi kokarin yi Mata nasiha ba tare da ta nuna Mata ta San me ke damun nata daga bisani ta sanar Mata Asmau na dakin ta don ta San ita ta biyo.
Kallo daya Asmau ta Mata ta dauke Kai saboda har yanzu tana jin haushin ta saboda fadan da suka yi akan Aslam har ta baro gidansu sai dai duk da haka ta damu da ganin fadilan a cikin wannan halin Amma sai ta basar. Bata ankara ba taji ta fado jikin ta tana kuka, sake Baki Asmau ta yi tana kallon ta jikin ta Yana Bata wannan serious issue ne ba akan Aslam bane it's more than that without out second thought ita ma ji tayi hawayen na zuba Mata sai ma tafi Fadilan kuka aka rasa Wanda zai lallashi wani, sun rungume juna sai kuka Asmau na kokarin ba fadilan hakuri sai dai muryan nata ma sarkewa yake. Daga karshe dai dole ita fadilan tayi karfin halin tashi ta wanko fuskan ta sannan ta kalli Asmau. "Why are you crying?" Sake baki tayi tana kallon ta cike da takaici ta share hawayen ta sannan ta zubawa Fadila harara "ban sani ba ke kika Zo min kina kuka ba. I thought wani Abu ne ya same ki. Are we not fighting ma? Me ya kawo ki wurina"
"Just a prank to fool you, am tired of you angry with me" cije Baki Asmau tayi cike da mamaki "really? You are crazy" a tare su ka fashe da dariya sosai sannan Fadila ta ce "okay seriously something happened and i was confused ke kuka ma ba Kya kusa balle ki ban shawara so i get a little angry And I couldn't take it anymore shiyasa nazo. Mama ma ta dauka abin ke damuna har nasiha tayi ta min" murmushi Asmau ta yi "kin manta nace ban Kara Baki shawara? Ba amfani tunda you are not using"
"Asmauuuu let bygones bygones it's a serious issue"
"If its that your despicable thing I don't want to here"
"Aslam am not even talking to him now tunda kika tafi he has been calling na ki nayi picking"
"Good of you Mai ya faru?"
"Wai ya Najib su Abba ke son hada ni aure da just sunga muna shiri, they asked about my opinion Wai gobe Zan bashi amsa. Am little worried ba Kya nan Amma ni dai am saying No, ban ma San meyesa su kayi tunanin Nan ba. Like abin ko kadan ma bai yi bane" tunda ta Fara maganan Asmau ke binta da wani irin kallon are you in your sense. "Really! Faddee you are crazy gsky, Ya Najib in za kiyi rejecting haba dallah kinsan dai ba Zaki taba samun kaman shi batun Aa ma ai bai taso ba You are saying Yes kawai" Zaro ido tayi tana bin Asmau da kallo "lafiyan ki Asmy Ya za ayi in auri Ya Najib, it isn't possible yana fa da yara remember"
"And so? Ba yaran ki bane"
"Bai fa ce yana Sona ba"
"He will grow to like you Fadila. Yanzu dai kin samu labarin Mai yace ne?"
"Wai a tambayeni in na amince shknn in naki Kuma a kyale ni"
"Wow! This is wonderful at least zamu daina fada akan ASLAM. Karamin yaro ya tsaya Yana juya Miki kwakwalwa after even knowing you have no future together"
"Kai Asmy kin dai tsane shi kawai but he is nice"
"Dallah can yanzu zamu nuna mishi shi ba tsaranmu bane"
"Hey Asmau are you crazy we are talking about my future dear""Kin gan Fadila seriously you are accepting this, bani Zan fada Miki halin Yaya Najib ba kin fini sani. He is nice, Friendly. Just wonderful indeed! He will treat you in a very nice way I assure you. Ba kowani lokaci bane ake aure saboda soyayya you can find that love after marriage. You are smart I trust my girl" Dan Bata fuska Fadila tayi "seriously I thought you are going to support me in saying No"
"Fadila Kinga wlh shawara Mai kyau na baki Allah ba za kiyi regretting ba Kuma ma iyayenki Za ki wa biyayya you are getting some rewards for doing that. Allah ya Najib husband material ne he is rare to find ga hakuri. Tsuntsu ne kika samu daga sama gasashe Allah ya baki. Ba a barin opportunities irin haka su wuce kaga Kuma kije ki nemi shawara a gun duk wani Wanda kika yarda da bayan ni kiji me zai ce"
"Ya Mukhtar is supporting also"
"Saboda ya San gsky kowa ma zai so"
"Su hajja ma da Goggo Fulani duk Wai su suna so da jin su kawai nake"
"Abinda kiga mutane na ma zaton alkhairi to akwai alkhairin ne Kuma da rabo Fadila ba wani Wanda Zaki samu kaman Ya Najib in fada Miki gsky"
"That means am getting married now? Damn it! Asmau am not ready"
"Ce Miki aka yi yanzu ne?" Girgiza kanta tayi "ko ma wani lokaci ne alkhairi mu ke nema Fadila kije ki nemi zabin Allah a Kai ki yi istikhara duk abinda zuciyar ki ta raya miki bayan Nan hankalin ki ya kwanta to sai a sanarwa Abba yanzu dai ki saki ranki its Good thing da Baki ta da hankali saboda dashi ba" murmushi kawai Fadila tayi cike da farin ciki tace "Nagode kawata"
"Kawata kenan" Asmau ta amsa. Daman in sun so nishadi haka su ke Kiran junan su.A gidan Fadila ta kwana cikin dare su ka tashi su ka Kai wa Allah damuwar su. Ita dai Fadila istikhara tayi Asmau ko Ina iya jiyo ta tana rokon Allah. In Umar alkhairi ne a gare ta Allah ya Kara hada kanta in kuma akasin hakan ne to Allah ya zaba musu mafi alkhairi dukkan su. Daga bisani ta yi wa Yar uwarta addu'a.
Daga yanda naga yanayin fuskokin da safe... I can already heard wedding jitters.
Kaduna.
Zaune yake a gaban furanne ya zuba musu ido. Kallo daya za ka masa kasance wa Yana cikin matukar danuwa duk da Yana son boye hakan abun yaki yiwuwa. He can't still believe abinda iyayen Fa'iza su ka musu, kwata kwata basu kyauta musu ba. Har yanzu Yana iya jiyo muryan ta tana kuka tana fada mishi yanda ta ke son shi Amma Ina iyayen ta sun ki sauraronta, last da ya je wurin ta she is so excited, extremely happy za a sa ranar auren su Amma kwatsam su ka ji wannan mummuna Labarin. Abinda ba su sani ba shine Fa'iza is related to Sumayya. Brother in baban ta shi ya raini maman Sumayya har ya aurar da ita. Abinda ko yasa basu San juna ba saboda Sumayyan gun Yayan baban ta ta girma. Bincike ya sa suka gane Faisal da Najib are related Sam Yayan baban nata yaki auren saboda har ranar ba wanda Najib ya fadawa dalilin rabuwan shi da Sumayya illa iyaka sun rabun ne dai kawai, Abu dai bai yi dadi har baban Al-amin abokin Faisal in sai da ya sa Baki Amma fir sure ka ki dole ya kyale saboda daman mahaifiyar Al-amin in ne Yar uwarsu Fa'izan ba shi ba. Mahaifiyar Faisal ko da aka fada Mata cewa tayi yafi nono fari Amma Sumayya da Najib Kam har abada ba ma ta son Fa'izan kar ta kwaso halin Sumayya. Fa'iza da Faisal were so much hurt barin ita ma duk ta rame ta Zama sukuku saboda Allah ma ya sani ta kaunar Faisal, daga karshe ma aure aka hada ta da Dan abokin baban ta a bisa Dole ta hakura. Shi dai Faisal da abun ya ishe shi ma tattarawa yayi ya koma gidan su Meema Abuja saboda kadunan ma gabadaya dadi ta daina mishi. He set his business well and everything.

DU LIEST GERADE
ABINDA KAKE SO
RomantikCike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka ra...